Gwamnatin Zamfara Tayi Kalamu Masu Zafi ga Tsohuwar Gwamnatin Jahar

0
Gwamnatin Zamfara Tayi Kalamu Masu Zafi ga Tsohuwar Gwamnatin Jahar Za'a yi zaben yan majalisun jaha domin maye gibin wadanda suka mutu. Cikin zabukan da za'ayi a jahohi daban-daban a fadin tarayya, akwai daya a jahar Zamfara. Yan takara 14 zaku kara...

RIPAN: Kungiyar Zata Saukar da Farashin Shinkafa

0
RIPAN: Kungiyar Zata Saukar da Farashin Shinkafa Kungiyar RIPAN ta yarda ta yi kasa da farashin buhun shinkafa. ‘Yan kasuwan zasu yi haka ne domin rage radadin da aka shiga. Ana sa ran a koma saida buhu a kan N19, 000 cikin...

Yadda Hutun Korona ya yi wa Wani Matashi Rana

0
Yadda Hutun Korona ya yi wa Wani Matashi Rana Wani matashin dan Najeriya ya gaji da zaman gida sai ya yanke shawaran amfani da lokacin hutu ya shuka doya. Erhahon ya zabi bayan gidansa domin gwada yin noman lokacin dokar kullen...

Gwamnatin Borno ta Karbi Bakuncin Sojojin Kamaru

0
Gwamnatin Borno ta Karbi Bakuncin Sojojin Kamaru Gwamnan jihar Borno, ya tarbi sojojin Kamaru a ranar Alhamis. Ya bukaci taimakonsu don kawo karshen ta'addanci a jihar. Yana so su hada karfi da karfe da sojin Najeriya don taimakon yankinsa. Gwamnan jihar Borno, Babagana...

Maryam Sanda: Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa

0
Maryam Sanda: Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa   Kotun daukaka kara ta jaddada hukuncin da alkalin wata babbar kotu da ke Abuja ya yanke wa Maryam Sanda. A watan Janairun wannan shekarar ne alkali Halilu ya yanke wa Sanda...

Kano: Yadda Wani Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Rasa Rayuka

0
Kano: Yadda Wani Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Rasa Rayuka   Har ila yau, ana asaran rayuka a titunan Najeriya sakamakon hadarin mota. Rashin kyawun hanya, karancin ma'aikata da kayan aiki babban tsaiko ne ga jami'an hukumar FRSC. Direbobi na da nasu laifin...

An Garkame Abdulrasheed Maina a Gidan Yari

0
An Garkame Abdulrasheed Maina a Gidan Yari   An koma gidan jiya, kotu ta garkame AbdulRashid Maina a gidan yari. An gurfanar da shi a kotu ne bayan taso keyarsa daga kasar Nijar ranar Alhamis. Ana zarginsa da almundahanan kudin yan fansho sama...

Yadda Wani Sanata ya Tsallake Rijiya da Baya

0
Yadda Wani Sanata ya Tsallake Rijiya da Baya Sanata Ishaku Elisha Abbo ya shawo kan wani da ya taso masa da bindiga. ‘Dan Majalisar ya ci karo da wannan mutum ya na hanyar zuwa bikin aure. Jawabin da aka fitar daga ofishin...

Hujjar da Yasa Buhari Bazai Murabus Ba – Lai Mohammed

0
Hujjar da Yasa Buhari Bazai Murabus Ba - Lai Mohammed   Daga karshe gwamnatin tarayya ta yi martani a kan kira ga murabus din shugaba Buhari. Ministan labarai da al’adu, Lai Mohammed ya yi bayani kan dalilin da yasa Shugaban kasar ba...

Gwamnatin Legas Tayi wa Matan ‘Yan Sanda da Aka Kashe Goma ta Arziki

0
Gwamnatin Legas Tayi wa Matan 'Yan Sanda da Aka Kashe Goma ta Arziki Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwoolu, a ranar Alhamis ya bada milyan goma ga kowanne cikin matan jami'an yan sanda shida da aka kashe yayin zanga-zangan EndSARS. Gwamnan ya...