Ranar Auren Baturiya Mai Shekaru 46 da Saurayi dan Kano Mai Shekaru 26

0
Ranar Auren Baturiya Mai Shekaru 46 da Saurayi dan Kano Mai Shekaru 26   Za a daura auren Janine Sanchez da angonta dan asalin jihar Kano, Suleiman Isah a ranar Lahadi, 13 ga watan Disamba. An tattaro cewa za a kulla auren...

Ministan Sadarwa ya yi Hani da Siyar Sababbin Layukan Waya

0
Ministan Sadarwa ya yi Hani da Siyar Sababbin Layukan Waya   Hukumar sadarwan Najeriya, ta umurci dukkan kamfanonin sadarwa su dakatad da rijistan sabbin layukan waya a fadin tarayya. NCC ta bayyana hakan ne a jawabin da diraktan yada labaranta, Dr. Ikechukwu...

Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Karona Ranar Talata

0
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Karona Ranar Talata   Mutane sun fara sakin jiki kan lamarin annobar Korona kuma daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa. Gwamnatin tarayya ta shawarci masu shirye-shiryen bikin Kirismeti su bi hankali. Hukumar NCDC ta bayyana adadin...

‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wani Dan Majalisa

0
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wani Dan Majalisa 'Yan bindiga sun yi garkuwa da dan majalisar jihar Taraba, Honarabul Bashir Mohammed. 'Yan bindigan sun bi Mohammed har gidansa ne a cikin dare suka yi awon gaba da shi. Rundunar 'yan sandan jihar...

‘Yan Majalisa Sunyi Tir da Kasafin Kudin 2021

0
'Yan Majalisa Sunyi Tir da Kasafin Kudin 2021   Majalisa tana ganin Naira Biliyan 45 sun yi wa yankin Arewa maso gabas kadan. ‘Yan Majalisar Tarayya na so a kara kason yankin a kundin kasafin kudin 2021. Zainab Gimba ta ce sam babu...

Dalilin da Yasa Gwamnonin APC Suka Hana Buhari Zama da ‘Yan Majalisar Tarayya

0
Dalilin da Yasa Gwamnonin APC Suka Hana Buhari Zama da 'Yan Majalisar Tarayya   Gwamnonin jam'iyyar APC basa son shugaba Buhari ya zauna da 'yan majalisar tarayya a kan harkar tsaro. A cewar gwamnonin, matsawar ya zauna dasu zai janyo raini gare...

ƙungiyar NEF ta yi Magana Akan Kudu

0
ƙungiyar NEF ta yi Magana Akan Kudu Kungiyar dattawan arewa sun yi wani gagarumin zargi a kan mutanen kudu maso gabas. Shugaban kungiyar, Ango Abdullahi ya bayyana cewa yan kabilar Igbo na farma yan arewa a kudu. Shugaban na NEF ya ce...

Shugaba Buhari ya Sauke Shugaban NDE

0
Shugaba Buhari ya Sauke Shugaban NDE   Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sauke Dakta Nasiru Mohammed Ladan Argungun, shugaban NDE daga mukaminsa. Hakan na dauke ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu ya fitar a ranar...

Tsohon Mataimakin Shugaban APC ya yi Martani Kan Dakatar da shi da Akai

0
Tsohon Mataimakin Shugaban APC ya yi Martani Kan Dakatar da shi da Akai   Hilliard Eta, tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa yankin kudu maso kudu ya ce dakatar da shi da jam'iyyar tayi ba bisa ka'ida bane. Eta ya yi...

Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Bude Boda

0
Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Bude Boda   Babban Albishiri ga yan Najeriya, Buhari ya bayyana abinda ya tattauna da gwamnoni. Ya zauna da su bayan zaman majalisar zartaswar jam'iyyar All Progressives Congress APC. Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa nan ba...