Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa
Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa
Gowon ya mayar da martani ga dan majalisar dokokin Birtaniya wanda ya zarge shi da sace rabin kudin CBN a 1975.
Tsohon shugaban kasar a mulkin soja ya karyata zargin, inda ya...
EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho
EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho
Wata Rouqquaya Ibrahim ta shaida wa babbar kotun tarayya cewa ba Maina kadai bane ya saci kudin fansho.
Bincike ya nuna Maina da wani ma'aikacin hukumar, Stephen Oronsaye ne suka saci naira...
An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami’ansa
An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami'ansa
Gwamna Umahi na jihar Ebonyi ya fatattaki wasu jami'ai 2 masu kula da kananan hukumoni a kan rashin goyon bayansa.
Sun ki sanya hannu a wata takarda wacce ya nemi duk wani mabiyinsa...
Kudu: Abinda Muke So Shugaba Buhari ya yi Mana
Kudu: Abinda Muke So Shugaba Buhari ya yi Mana
An gudanar da taro tsakanin gwamnoni da sauran masu fada aji a yankin kudu maso kudu da tawagar gwamnatin tarayya.
A yayin taron, jiga-jigan yankin kudancin kasar sun gabatarwa da Shugaban kasa...
Jami’ar ABU zaria na Bukatar Tsaro – Garba Muhammad Datti
Jami'ar ABU Zaria na Bukatar Tsaro - Garba Muhammad Datti
‘Yan Majalisan Kaduna sun yi magana game da rashin tsaro a yankin Zaria.
Majalisa ta bukaci a baza Jami’an tsaro, sannan a katange jami’ar ABU Zaria.
Garba Muhammad Datti ya kawo wannan...
Hukuncin da Za a Fara yi wa Masu Fyade
Hukuncin da Za a Fara yi wa Masu Fyade
Gwamnatin Jihar Sokoto ta tsaurara hukuncin da doka ta tanada ga masu fyade da cin zarafin mata a jihar.
A karkashin dokar da aka aiwatar, an tanadi hukuncin daurin rai da rai...
Rashin Imani: Dalilin da Yasa Wani Soja ya Zane Budurwa
Rashin Imani: Dalilin da Yasa Wani Soja ya Zane Budurwa
Ya dakeni kamar bakuwar karya, cewar wata budurwa a kan wani sojan Najeriya.
A cewarta, tana cikin tafiyarta, ko kallonsu bata yi ba, sai ta ji bulala a gadon bayanta.
Ga mamakinta,...
Za Muyi Duk Wani Kokari Akan Rashin Lafiyar Josphe Wayas- Gwamnatin Cross-River
Za Muyi Duk Wani Kokari Akan Rashin Lafiyar Josphe Wayas- Gwamnatin Cross-River
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Joseph Wayas, yana kwance a asibiti rai a hannun Allah a Landan.
Sanata Joseph Wayas ya shugabanci majalisar dattawar Najeriya a jamhuriya ta biyu daga...
Taraba: Anyi Garkuwa da Wani ‘Dan birnin Sin Tare da Direbansa
Taraba: Anyi Garkuwa da Wani 'Dan birnin Sin Tare da Direbansa
Ana zargin masu garkuwa da mutane sun sace wani Basinne a jihar Taraba.
Miyagu sun dauke wani Ma’aikacin kasar Sin da direbansa a hanyar Wukari.
Wadannan ‘Yan bindiga ba su bukaci...
Yadda Sojoji Suka Kashe ‘Yan Bindiga a Yankin Arewa
Yadda Sojoji Suka Kashe 'Yan Bindiga a Yankin Arewa
Sojojin sama sunyi nasarar lalata maboyar yan bindiga a maboyar su a dajikan Katsina da Zamfara.
An kai harin ne bayan samun rahotannin musamman da bayanan sirri kan maboyar.
Duka harin biyu an...