Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa

0
Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa Gowon ya mayar da martani ga dan majalisar dokokin Birtaniya wanda ya zarge shi da sace rabin kudin CBN a 1975. Tsohon shugaban kasar a mulkin soja ya karyata zargin, inda ya...

EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho

0
EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho Wata Rouqquaya Ibrahim ta shaida wa babbar kotun tarayya cewa ba Maina kadai bane ya saci kudin fansho. Bincike ya nuna Maina da wani ma'aikacin hukumar, Stephen Oronsaye ne suka saci naira...

An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami’ansa

0
An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami'ansa Gwamna Umahi na jihar Ebonyi ya fatattaki wasu jami'ai 2 masu kula da kananan hukumoni a kan rashin goyon bayansa. Sun ki sanya hannu a wata takarda wacce ya nemi duk wani mabiyinsa...

Kudu: Abinda Muke So Shugaba Buhari ya yi Mana

0
Kudu: Abinda Muke So Shugaba Buhari ya yi Mana   An gudanar da taro tsakanin gwamnoni da sauran masu fada aji a yankin kudu maso kudu da tawagar gwamnatin tarayya. A yayin taron, jiga-jigan yankin kudancin kasar sun gabatarwa da Shugaban kasa...

Jami’ar ABU zaria na Bukatar Tsaro – Garba Muhammad Datti

0
 Jami'ar ABU Zaria na Bukatar Tsaro - Garba Muhammad Datti ‘Yan Majalisan Kaduna sun yi magana game da rashin tsaro a yankin Zaria. Majalisa ta bukaci a baza Jami’an tsaro, sannan a katange jami’ar ABU Zaria. Garba Muhammad Datti ya kawo wannan...

Hukuncin da Za a Fara yi wa Masu Fyade

0
 Hukuncin da Za a Fara yi wa Masu Fyade   Gwamnatin Jihar Sokoto ta tsaurara hukuncin da doka ta tanada ga masu fyade da cin zarafin mata a jihar. A karkashin dokar da aka aiwatar, an tanadi hukuncin daurin rai da rai...

Rashin Imani: Dalilin da Yasa Wani Soja ya Zane Budurwa

0
Rashin Imani: Dalilin da Yasa Wani Soja ya Zane Budurwa Ya dakeni kamar bakuwar karya, cewar wata budurwa a kan wani sojan Najeriya. A cewarta, tana cikin tafiyarta, ko kallonsu bata yi ba, sai ta ji bulala a gadon bayanta. Ga mamakinta,...

Za Muyi Duk Wani Kokari Akan Rashin Lafiyar Josphe Wayas- Gwamnatin Cross-River

0
Za Muyi Duk Wani Kokari Akan Rashin Lafiyar Josphe Wayas- Gwamnatin Cross-River   Tsohon shugaban majalisar dattawa, Joseph Wayas, yana kwance a asibiti rai a hannun Allah a Landan. Sanata Joseph Wayas ya shugabanci majalisar dattawar Najeriya a jamhuriya ta biyu daga...

Taraba: Anyi Garkuwa da Wani ‘Dan birnin Sin Tare da Direbansa

0
Taraba: Anyi Garkuwa da Wani 'Dan birnin Sin Tare da Direbansa Ana zargin masu garkuwa da mutane sun sace wani Basinne a jihar Taraba. Miyagu sun dauke wani Ma’aikacin kasar Sin da direbansa a hanyar Wukari. Wadannan ‘Yan bindiga ba su bukaci...

Yadda Sojoji Suka Kashe ‘Yan Bindiga a Yankin Arewa

0
Yadda Sojoji Suka Kashe 'Yan Bindiga a Yankin Arewa Sojojin sama sunyi nasarar lalata maboyar yan bindiga a maboyar su a dajikan Katsina da Zamfara. An kai harin ne bayan samun rahotannin musamman da bayanan sirri kan maboyar. Duka harin biyu an...