Dalilin Hana sanatoci Ganin Ndume
Dalilin Hana sanatoci Ganin Ndume
An hana wasu sanatoci damar ganin Ndume a gidan gyaran halin Kuje da ke Abuja.
An garkame Ndume ne a maimakon Maina, tsohon shugaban hukumar fansho.
Sanata Na'Allah da yaje ganinsa ya ce bai taba ganin irin...
Yadda ‘Da da Uwa Suka Bar Duniya
Yadda 'Da da Uwa Suka Bar Duniya
Wani al'amari mai ban tsoro da al'ajabi ya faru a jihar Filato.
Wata dattijuwar mata ta samu labarin kisan dan ta daya tal.
Take a nan ta fadi, washegari da safe tace ga garin ku.
'Yan...
Da yi Yiwuwar Trump zai Je Kotu
Da yi Yiwuwar Trump zai Je Kotu
An tambayi mutanen Amurka game da sakamakon zaben shugaban kasa.
98% na Amurka da suka shiga zaben ba su goyon bayan Trump ya hakura.
Donald Trump ya bayyana wannan, kila ya kara kwarin gwiwar zuwa...
Dalilin da Yasa Kotu ta Daure’Yan Uwa Biyu
Dalilin da Yasa Kotu ta Daure'Yan Uwa Biyu
Kotu da ke zamanta a Kaduna ta yanke wa yaya da kanwa hukuncin shekaru 10 a gidan gyaran hali saboda satar N1.7m.
An yi karar 'yan uwan biyu ne saboda karkatar da naira...
Shugaban Kasa 2023: Wasu ‘Yan Arewa Sun Zabi Gwanin Su
Shugaban Kasa 2023: Wasu 'Yan Arewa Sun Zabi Gwanin Su
Wasu ‘Ya ‘yan APC suna so mulkin Najeriya ya koma Kudu a zaben 2023.
Kungiyar tana ganin abin da ya dace shi ne a ba Arewa shugaban Jam’iyya.
Bashir Yusuf ya ce...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Wasu a Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe Wasu a Kaduna
Kwamishinan harkokin tsaron cikin gida na Kaduna, Samuel Aruwan ya tabbatar da mutuwar wasu mutum biyu.
Aruwan ya ce 'yan bindigan da jami'an tsaro suka fatattaka ne yayin da suka yi yunkurin kaiwa matafiya...
Shehu Sani ya Karyata Maganar da Aka Fada Akan Gowon
Shehu Sani ya Karyata Maganar da Aka Fada Akan Gowon
Sanata Shehu Sani ya karyata ikirarin da dan majalisar Burtaniya, Tom Tugendhat ya yi na alakanta Yakubu Gowon da wawushe kudin Najeriya.
Tugendhat yayin jawabi a majalisar Burtaniya ya yi ikirarin...
Shugaba Buhari ya yi wa Dr Isa Pantami Ta’aziyya
Shugaba Buhari ya yi wa Dr Isa Pantami Ta'aziyya
Shugaban kasa ya jajantawa Sheikh Isa Ibrahim Pantami.
An yi jana'izar Aisha a ranar Talata a masallacin Annur da ke Wuse 2 a Abuja bayan sallar Zuhr.
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika sakon...
Hisbah Tayi Nasarar Kama ‘Dan Sandan da yake Bata Tarbiyyar Yara Mata
Hisbah Tayi Nasarar Kama 'Dan Sandan da yake Bata Tarbiyyar Yara Mata
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wani Basiru a wani gida yana lalata da wata yarinya mai karancin shekaru.
Mahaifin yarinyar ya ce ya nemi yarinyar sama ko...
Sojojin Najeriya Sun Raunata Wasu ‘Yan Bindiga
Sojojin Najeriya Sun Raunata Wasu 'Yan Bindiga
Rundunar OPTS tana samun nasarar ragargazar 'yan bindiga a jihar Kaduna - Rundunar ta mayar da harin 'yan bindiga a titin Kaduna zuwa Abuja.
Sojojin sun kuma ragargaji 'yan bindiga a titin Zaria zuwa...