Ali Ƙwara Azare: ALLAH ya yi Masa Rasu

0
Ali Ƙwara Azare: ALLAH ya yi Masa Rasu Allah ya yi wa fitaccen mai kama 'yan fashi da barayi Ali Kwara rasuwa a ranar Juma'a. Marigayin ya rasu ne a garin Abuja bayan fama da rashin lafiya - Iyalansa sun sanar...

Najeriya: Akalla Mutane Miliyan 120 ne Suke Fuskantar Kamuwa da Cutuka

0
Najeriya: Akalla Mutane Miliyan 120 ne Suke Fuskantar Kamuwa da Cutuka Ma'aikatar lafiya a Najeriya ta ce sama da mutum miliyan 120 ne ke cikin hatsarin kamuwa da cutukan ƙasashe masu zafi da aka yi watsi da su a ƙasar. Cutukan...

Man United: Pochettino zai maye gurbin Solskjaer ?

0
Man United: Pochettino zai maye gurbin Solskjaer ? Manchester United ta soma tattaunawa da tsohon kocin Tottenham Mauricio Pochettino kan wataila ya maye gurbin Ole Gunnar Solskjaer a matsayin sabon kocin kulob din . Inji jaridar (Manchester Evening News). Solskjaer na kan...

Tijani Umar: N1.3bn ya Yiwa Asibitin Fadar Shugaban Kasa Kadan

0
Tijani Umar: N1.3bn ya Yiwa Asibitin Fadar Shugaban Kasa Kadan Sanatoci sun bukaci ma'aikatan asibiti fadar shugaban kasa su daina bari Buhari na fita kasar waje jinya. Sanata Danjuma Laah ya ce bai kamata a rika yawo da shugaban kasa idan...

Kaduna: Kotu ta Yanke Hukuncin Wanda Zai Zama Sarkin Zazzau

0
Kaduna: Kotu ta Yanke Hukuncin Wanda Zai Zama Sarkin Zazzau Babbar kotun jihar Kaduna dake zaune a Dogarawa, Sabon Garin Zariya yanzu nan ta yanke hukumar cewa Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli ne sahihin Sarkin Zazzau na 19. Daily Trust ta ce...

Oyo: DPO ya Gurfanar da Tela a Gaban Kotu

0
Oyo: DPO ya Gurfanar da Tela a Gaban Kotu Harkar kasuwanci tsakanin DPO da tela ta kare a gaban kuliya manta sabo. DPO ya gurfanar da telansa a gaban kotu bisa tuhumarsa da saba yarjejeniyar da suka yi kafin ya bashi...

Katsina: Dakarun sojoji Sun Kashe Wasu ‘Yan Bindiga

0
Katsina: Dakarun sojoji Sun Kashe Wasu 'Yan Bindiga Rundunar Operation Hadarin Daji ta samu nasarar kashe 'yan ta'adda 5 a karamar hukumar Faskari da ke jihar Katsina. Kakakin rundunar soji, John Enenche, ya sanar da hakan a Abuja, inda yace rundunar...

Amurka: Kotu ta yi Watsi da Karar da Trump ya Shigar

0
Amurka: Kotu ta yi Watsi da Karar da Trump ya Shigar Wani Alkalin kotun jihar Georgia ya yi watsi da karar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasar Amurka, Donald Trump. ya shigar kan kuri'un da aka kada ta akwatin sako. Kwamitin Trump...

Buhari: Muhimman Sako Zuwa ga Matasa ta Hannun Gambari da Sarakuna

0
Buhari: Muhimman Sako Zuwa ga Matasa ta Hannun Gambari da Sarakuna Shugaba Buhari ya ce shugaban ma'aikatansa, Farfesa Gambari, zai raka manyan ma'aikatan gwamnati wurare da ke kasar nan. Ya roki shugabannin gargajiya da sanar da matasa cewa ya ji kukansu...

Buhari: Raba Kyautar Mitar Wutar Lantarki

0
Buhari: Raba Kyautar Mitar Wutar Lantarki Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai sharewa 'yan Najeriya kukansu. A cewarsa, zai yi iyakar kokarinsa wurin ganin 'yan Najeriya sun daina biyan haraji. Ya ce zai tabbatar kudin wutar lantarkin da suka sha kadai za su...