Sunayen ‘Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Sunayen 'Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Legit.ng a wannan rubutun ta kawo muku jerin yan takaran zaben cike gibin kujerun majalisar dattawa shida da majalisar dokokin jaha 9 tsakanin manyan jam'iyyun APC da...
#EndSARS: Dalilin Dayasa Na Goyi Bayan Zanga-Zangar da Aka yi a Arewacin Najeriya: Fitaccen...
#EndSARS: Dalilin Dayasa Na Goyi Bayan Zanga-Zangar da Aka yi a Arewacin Najeriya: Fitaccen Mawakin Hausa, Nazifi Asnani
Sunan Nazifi Asnanic a masana'antar shirya Fina Finai ta Kannywood da rera wakoki bashi da bukatar doguwar gabatarwa bare nanatawa,domin kuwa sanannne...
Zulum: Ka Cancanci Yabo a Gurin Kowa
Zulum: Ka Cancanci Yabo a Gurin Kowa
Masu ta'aziyya a gida da waje sun yi alhinin kisan manoma 47 a Zabarmari, jihar Borno.
Kungiyar Boko Haram ta dauki alhakin kisan wadannan manoma.
Yau mako daya da rashin wadannan mutane da aka raba...
Gwamnatin Zamfara Tayi Kalamu Masu Zafi ga Tsohuwar Gwamnatin Jahar
Gwamnatin Zamfara Tayi Kalamu Masu Zafi ga Tsohuwar Gwamnatin Jahar
Za'a yi zaben yan majalisun jaha domin maye gibin wadanda suka mutu.
Cikin zabukan da za'ayi a jahohi daban-daban a fadin tarayya, akwai daya a jahar Zamfara.
Yan takara 14 zaku kara...
RIPAN: Kungiyar Zata Saukar da Farashin Shinkafa
RIPAN: Kungiyar Zata Saukar da Farashin Shinkafa
Kungiyar RIPAN ta yarda ta yi kasa da farashin buhun shinkafa.
‘Yan kasuwan zasu yi haka ne domin rage radadin da aka shiga.
Ana sa ran a koma saida buhu a kan N19, 000 cikin...
Yadda Hutun Korona ya yi wa Wani Matashi Rana
Yadda Hutun Korona ya yi wa Wani Matashi Rana
Wani matashin dan Najeriya ya gaji da zaman gida sai ya yanke shawaran amfani da lokacin hutu ya shuka doya.
Erhahon ya zabi bayan gidansa domin gwada yin noman lokacin dokar kullen...
Gwamnatin Borno ta Karbi Bakuncin Sojojin Kamaru
Gwamnatin Borno ta Karbi Bakuncin Sojojin Kamaru
Gwamnan jihar Borno, ya tarbi sojojin Kamaru a ranar Alhamis.
Ya bukaci taimakonsu don kawo karshen ta'addanci a jihar.
Yana so su hada karfi da karfe da sojin Najeriya don taimakon yankinsa.
Gwamnan jihar Borno, Babagana...
Maryam Sanda: Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa
Maryam Sanda: Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa
Kotun daukaka kara ta jaddada hukuncin da alkalin wata babbar kotu da ke Abuja ya yanke wa Maryam Sanda.
A watan Janairun wannan shekarar ne alkali Halilu ya yanke wa Sanda...
Kano: Yadda Wani Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Rasa Rayuka
Kano: Yadda Wani Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Rasa Rayuka
Har ila yau, ana asaran rayuka a titunan Najeriya sakamakon hadarin mota.
Rashin kyawun hanya, karancin ma'aikata da kayan aiki babban tsaiko ne ga jami'an hukumar FRSC.
Direbobi na da nasu laifin...
An Garkame Abdulrasheed Maina a Gidan Yari
An Garkame Abdulrasheed Maina a Gidan Yari
An koma gidan jiya, kotu ta garkame AbdulRashid Maina a gidan yari.
An gurfanar da shi a kotu ne bayan taso keyarsa daga kasar Nijar ranar Alhamis.
Ana zarginsa da almundahanan kudin yan fansho sama...





















