Firam Ministan Bahrain ya Rasu

0
Firam Ministan Bahrain ya Rasu Firam Ministan kasar Bahrain, Sheikh Khalifa bin Salman al Khalifa, ya mutu, sanarwa daga fadar mulki. Sheikh Khalifa bin Salman al Khalifa ya rasu yana mai shekaru 84 a duniya. Firam Ministan ya mutu neda safiyar nan...

Amfanin Mulkin Biden

0
Amfanin Mulkin Biden Sanata Joe Biden ne ya zama zakara a zaben shugaban kasar Amurka da aka yi ranar Talata, 3 ga wata. Masu nazarin siyasar duniya na ganin cewa mulkin Joe Biden zai amfani Najeriya da saurn kasashen nahiyar Afrika...

‘Yan kwallon Najeriya da Zasu kara da Sierra Leone

0
'Yan kwallon Najeriya da Zasu kara da Sierra Leone Yayinda ake saura kwanaki uku wasan kwallon fidda gwanin gasar kofin nahiyar Afrika wanda akafi sani da AFCON. tsakanin Najeriya da Sierra Leone, gwarazan yan wasan Super Eagles sun dira jihar Edo. Yan...

Mamman Daura Na Daga Cikin Mutanen Kirki – Buhari

0
Mamman Daura Na Daga Cikin Mutanen Kirki - Buhari Mamman Daura na daya daga cikin mutanen kirkin da mutane ke yi wa mummunar fassara, cewar shugaba Buhari. Ya ce Mamman yana da halaye nagartattu, kamar hakuri, juriya, fasaha, taimako, jajircewa da...

Kotu ta Gurfanar da Wani Dan Majalisa

0
Kotu ta Gurfanar da Wani Dan Majalisa Kotun majistare da ke yankin Wuse, Zone 6, ta gurfanar da mamba majalisar wakilai daga mazabar Billiri/Balanga a jihar Gombe, Mista Victor Mela. - Rundunar 'yan sanda a birnin tarayya ta rubuta korafin zargin...

Jama’a a Cigaba da Addu’a – Zulum

0
Jama'a A Cigaba da Addu'a - Zulum Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya jinjina wa kotun Dubai a kan yankewa mutane 6 masu daukar nauyin Boko Haram hukunci. An gano yadda suka yi ta tura wa 'yan Boko Haram kusan naira...

A kori Ma’aikata ‘Yan Faransa – Malaman Addini ga Gwamnatin Kano

0
A kori Ma'aikata 'Yan Faransa - Malaman Addini ga Gwamnatin Kano Malaman addinin jihar Kano sun bukaci Gwamna Abdullahi Ganduje ya yi gaggawar dakatar da 'yan kasar Faransa daga yi wa jihar aiki. Hakan ya biyo bayan sukar musulunci da shugaban...

Fadar Shugaban Kasa Tayi Rashin Babban Ma’aikaci

0
Fadar Shugaban Kasa Tayi Rashin Babban Ma'aikaci Fadar shugaban kasa ta fada alhini da makokin rasuwar Babatunde Lawal sakamakon ciwon kansa. Lawal mai shekaru 56 ya rasu a ranar Juma'a, 6 ga watan Nuwamba, bayan shekaru biyu da nada shi babban...

Abin Kunya Boko Haram Bata Zo Karshe ba – Gwamna

0
Abin Kunya Boko Haram Bata Zo Karshe ba - Gwamna Kawo karshen Boko Haram yana daukar lokaci mai tsawo, cewar Gwamna Bala Mohammed. Gwamnan jihar Bauchi, ya ce babban abin kunya ne ace har yanzu ba a fatattaki 'yan Boko Haram...

Mafi Yawancin Jami’an ‘Yan Sanda ba Kasa Suke Tsarewa ba – Tsohon IGP

0
Mafi Yawancin Jami'an 'Yan Sanda ba Kasa Suke Tsarewa ba - Tsohon IGP Tsohon Sifeton yan sanda, Solomon Arase, ya fasa kwai. Ya ce yan sandan Najeriya masu kudi kadai suke tsaro, maimakon daukacin yan Najeriya Tsohon Sifeto Janar na yan...