Jos: An Samu Barkewar Gobara a Ofishin Hukumar Wutar Lantarki

0
Jos: An Samu Barkewar Gobara a Ofishin Hukumar Wutar Lantarki Hedkwatar hukumar samar da wutar lantarki na Jos da ke kan titin Ahmadu Bello Way, Jos, ta kama da wuta a ranar Juma'a. Sakamakon gobarar, sassa da dama na garin na...

Wata Kasar Afirka Ta Kasa Biyan ƙasashen duniya Bashin su

0
Wata Kasar Afirka Ta Kasa Biyan ƙasashen duniya Bashin su   Zambiya na fuskantar barazanar gaza biyan basussukan da ƙasashen waje ke bin ta bayan da ta kasa biyan fiye da dala miliyan 40 a watan da ya gabata. A ranar Juma'a...

Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya – Ministar Kudi

0
Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya - Ministar Kudi   Hauhawar farashin kayayyaki na daga cikin matsalolin da ke ci wa 'yan Najeriya tuwo a kwarya. Ministar kudi, Zainab Ahmed, ta ce tsadar kudin dako da tafiye-tafiye ke haddasa matsalar hauhawar farashin...

INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi

0
INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi INEC, hukumar zabe ta kasa, ta ce ta daga zabukan maye gurbi 15 da ta yi niyyar gudanarwa a cikin watan Oktoba saboda dalilan tsaro. Barista Festus Okoye, kwamishinan yada labarai a...

Sarkin Saudiyya ya Kira Buhari ta Wayar Salula

0
Sarkin Saudiyya ya Kira Buhari ta Wayar Salula   Sarki Salman bin Abdulaziz na kasar Saudiyya ya kira Shugaba Muhammadu Buhari ta wayar tarho. Shugabannin biyu sun tattauna kan batutuwan da suka shafe kawancen diflomasiyya tsakanin kasashen biyu. Ko a watan Agusta, Sarki...

Mohammed Salah: Shahrarren Dan Kwallon ya Kamu da Cutar Coronavirus

0
  Mohammed Salah: Shahrarren Dan Kwallon ya Kamu da Cutar Coronavirus Shahrarren dan kwallon kasar Masar kuma mai bugawa kungiyar kwallon Liverpool, Mohamed Salah ya kamu da muguwar cutar Coronavirus. Kungiyar kwallon kasar Masar ce ta sanar da hakan a shafinta na...

Muhimman Abubuwa Akan Cutar Hawan Jini

0
Muhimman Abubuwa Akan Cutar Hawan Jini Hawan jini cuta ce da ake kamuwa da ita ta dalilin toshewar wasu jijiyoyin jini da suke kai wa ƙwaƙwalwa saƙo, kuma da zarar sun gaza ayyukansu to matsala ta faru. Hukumar Lafiya ta Duniya...

Burodi Zai Shiga Jerin Abinci Masu Tsada – Shehu Sani

0
Burodi Zai Shiga Jerin Abinci Masu Tsada - Shehu Sani   Dan fafutuka, Shehu Sani, ya yi tsokaci kan tasirin da harajin da aka daura kan burodi zai yiwa al'ummar jihar Kogi. Sani ya ce yanzu Burodi zai shiga jerin kayan abinci...

Cutar Lassa: Gwamnatin Tarayya Na Cikin Fargaba

0
Cutar Lassa: Gwamnatin Tarayya Na Cikin Fargaba Gwamnatin tarayya ta shiga cikin matsananciyar fargaba sakamakon cutar Lassa da ta kunno kai a wasu jahohin Najeriya. Ministan lafiya, Olorunnimbe Mamora, ya tabbatar da yadda cutar ta fara barna musamman a 'yan makonnin...

Gwamnatin Kwara Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho

0
Gwamnatin Kwara Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho Gwamnatin Jahar Kwara zata dena biyan tsaffin gwamnoni da mataimakansu kudin fansho a jahar Kwara. Wannan matakin ya yi kama da irin wadda gwamnatin Jahar Legas ta dauka a baya bayan nan. Gwamnan Jahar...