Rundunar Soji ta Halaka Wasu ‘Yan Ta’adda, ta Rasa Wasu zakakurarun sojojinta Daga Ciki
Rundunar Soji ta Halaka Wasu 'Yan Ta'adda, ta Rasa Wasu zakakurarun sojojinta Daga Ciki
Sojoji na cigaba da ragargazar 'yan Boko Haram a jihar Borno, duk da 'yan ta'addan na nemo sababbin dabarun kai wa sojojin hari
A ranar Litinin ne...
Buhari ya Saka Sabon Shugaban INEC
Buhari ya Saka Sabon Shugaban INEC
Bayan ganin wa'adin mulkin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta na neman karewa, Buhari ya sabunta nadinsa.
Kwatsam sai ga sanarwar sabunta nadin Farfesa Mahmood Yakubu a karo na biyu, inda zai kara yin wasu...
Masar: Cin Zarafi ya sa Mata Sun Zama Jarumai a Kasar
Masar: Cin Zarafi ya sa Mata Sun Zama Jarumai a Kasar
Ga mata da 'yan mata a Masar, cin zarafi ya daɗe yana faruwa, amma waɗanda abin ya shafa yanzu suna gwagwarmaya ba kamar da ba, in ji Salma El-Wardany.
Duk...
Sadiya Umar Farouq: Gaskiyata ta Fito Kan Rabon Abinci na Tallafin Korona
Sadiya Umar Farouq: Gaskiyata ta Fito Kan Rabon Abinci na Tallafin Korona
Ministar Ma'aikatar Jinkai da Cigaban Al'umma da Kare Afkuwar Bala'i a Najeriya ta faɗa wa BBC cewa wawason da wasu suka yi a rumbunan kayan abinci a jihohin...
Abuja: An Fara Wahalar Man Fetur
Abuja: An Fara Wahalar Man Fetur
An fara fuskantar wahalar man fetur a Abuja babban birnin Najeriya.
Layukan motoci da sauran abubuwan hawa sun cika kusan kowanne gidan sayar da mai a Abuja, babban birnin kasar.
Tun a ranar Litinin mazauna Abuja...
Somaliya: Ƙungiyar Al-Shabab ‘ta fi Gwamnatin ƙasarta Samun Kuɗin
Somaliya: Ƙungiyar Al-Shabab 'ta fi Gwamnatin ƙasarta Samun Kuɗin
Ƙungiyar masu tayar da ƙayar baya ta al-Shabab a Somaliya na amfani da barazana da zin zarafi don samun kuɗaɗen shiga masu yawa fiye da hukumomin ƙasar, a cewar rahoto.
Masu tayar...
Uganda: Korona ta Kashe Tsohon Kakakin Sojoji
Uganda: Korona ta Kashe Tsohon Kakakin Sojoji
An kwantar da tsohon sojan ne a wani asibiti a ranar Lahadi bayan koken fama da ciwon kirji da hawan jinni da ciwon siga da kuma tari.
Mai magana da yawun gwamnatin kasar Ofwono...
Gwamnatin Kaduna ta Fara bi Gida Gida Neman Kayan COVID-19
Gwamnatin Kaduna ta Fara bi Gida Gida Neman Kayan COVID-19
Gwamnatin jihar Kaduna ta fara bi gida gida domin gano kayayyakin tallafin COVID-19 da aka sace a fadin jihar
Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya tabbatar da wannan atisayen a shafinsa...
Kano: ‘Yan Bindiga Sun Sace Matar Basarake a Jihar
Kano: 'Yan Bindiga Sun Sace Matar Basarake a Jihar
Masarautar Karaye da ke jihar Kano ta sanar da satan matar sarkin kauyen Tsara da ke karamar hukumar Rogo
A ranar Juma'a da misalin karfe 1 na dare 'yan bindiga suka fada...
Bata Gari Sun Fasa Shagon Mansura Isah a Kano
Bata Gari Sun Fasa Shagon Mansura Isah a Kano
Bata gari sun fasa shagunan mutane a garin Kano ciki har da shagon tsohuwar arumar Kannywood, Mansura Isah
Matasan wadanda suka fake da zanga-zangar EndSARS sun kwashe komai da ke ciki shagon...