LABARI DA DUMI-DUMINSA: Ana Musayar Wuta Tsakanin Mayakan ISWAP da Sojoji a Borno

2
LABARI DA DUMI-DUMINSA: Ana Musayar Wuta Tsakanin Mayakan ISWAP da Sojoji a Borno   Kamar yadda labarai daga majiya mai karfi ta sanar, ana musayar wuta tsakanin 'yan ISWAP da sojojin Najeriya. Hakan na faruwa ne wurare biyu mabanbanta amma a lokaci...

Budaddiyar Wasika Zawa ga Gwamnatin Tarayyar Najeriya

0
Budaddiyar Wasika Zawa ga Gwamnatin Tarayyar Najeriya   Sunana Amb auwal muhd danlarabawa shugaban gidauniyar Tallafawa mabukata daga tushe na kasa wadda aka fi sani da Grassroot Care and Aid Foundation GCAF. ina mai kira ga gwamnatin tarayyar najeriya karkashin jagorancin shugaban...

Ana Fargabar Yan Cirani Sun Nutse a Teku #Senegal

0
Ana Fargabar Yan Cirani Sun Nutse a Teku #Senegal A ƙalla ƴan cirani 100 ne su ka ɓata a gabar tekun Senegal kilomita 80 kafin su isa Ganga. Lamarin ya faru ne bayan da kwale-kwalen da su ke ciki ya kama...

Borno: Sojojin Najeriya Sun Kashe Wasu Daga Cikin ‘Yan Boko Haram

0
Borno: Sojojin Najeriya Sun Kashe Wasu Daga Cikin 'Yan Boko Haram Dakarun rundunar Operation Fire Ball ta sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan ƙungiyoyin Boko Haram da ISWAP guda 16 a yankin arewa maso gabashin ƙasar. Muƙaddashin shugaban sashen yaɗa labaran rundunar,...

Bata Gari sun Balle Gidan Yakubu Dogara, Jami’an Tsaro Sun Bude Musu Wuta

0
Bata Gari sun Balle Gidan Yakubu Dogara, Jami'an Tsaro Sun Bude Musu Wuta Fusatattun matasa a jihar Filato sun kutsa gidan tsohon kakakin majalisar wakilan Najeriya Matasan sun balle gidan Yakubu Dogara da ke kusa da asbitin koyarwa na jami'ar jihar...

Sanata Giwa: Mun Gaza, ku Yafe Mana#ENDSARS

0
Sanata Giwa: Mun Gaza, ku Yafe Mana#ENDSARS Sanata Florence Ita-Giwa ta gurfana a kan guiwoyinta tana rokon fusatattun matasa a Calabar Kamar yadda bidiyon ya bayyana, ta amince da cewa shugabanni a Najeriya sun gaza  Ta bukaci matasan da su dauka...

Kaduna: Kayan Abinci da Magungunan da Aka Sata Suna Dauke da Guba#NAFDAC

0
Kaduna: Kayan Abinci da Magungunan da Aka Sata Suna Dauke da Guba#NAFDAC Hukumar NAFDAC reshen jihar Kaduna ta bada muhimmiyar sanarwa ga wadanda suka kwashe abinci Kwamishinan yada labarai na jihar, ya tabbatar da cewa kayan abincin da magungunan suna dauke...

Calabar: Wasu Bata Gari Sun Kai Farmaki Ofisoshin NLC, INEC, SEMA da Wasu Hukumomi

0
Calabar: Wasu Bata Gari Sun Kai Farmaki Ofisoshin NLC, INEC, SEMA da Wasu Hukumomi Fusatattun matasa da ake zargin 'yan daba ne tun tafka mummunan ta'asa a wasu hukumomin gwamnati a Calabar. Hukumomin da matasan suka kai hari sun hada da...

IGP: Abin ya Isa Haka

0
IGP: Abin ya Isa Haka   Sifeto Janar na yan sanda, IGP Mohammed Adamu ya bada umurnin tura jami'an yan sanda domin kawo karshen lalata, sace-sacen da kashe-kashen da ake yi a fadin tarayya. Ya bada umurnin ne ga dukkan mataimakan Sifeto...

Ibadan: An Sace Babura 300 da Wasu Kayayyaki a Gidan Sanata

0
Ibadan: An Sace Babura 300 da Wasu Kayayyaki a Gidan Sanata Wasu matasa da ake zargin ƴan daba ne sun kai hari gidan Sanata Teslim Folarin a Ibadan Matasan sun sace kayayyaki kamar babura da firinji da kuɗin su ya...