Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya Isa Maiduhuri babban birnin jihar Borno domin duba sojojin Najeriya da suka jikkata da kuma jajanta musu kan harin da ‘yan Boko Haram suka kai a garin Metele inda suka kashe sojoji sama da dari.

Wannan harin da Boko Haram suka kai a garin na Metele ya tayar da Kura sosai a Najeriya. Indai akai ta dora laifin alhakin wannan harin akan shugabannin sojojin Najeriya dake jihar Borno.

The post Shugaba Buhari ya isa Maiduguri don duba sojojin Najeriya appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here