Shugaban NITDA ya Karɓi Baƙuncin Jakadan ƙasar Sweden a Nageriya

Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), a wannan rana, ya karɓi baƙuncin jakadan ƙasar Sweden a Nageriya, mista Carl-Micheal Gräns, a Abuja.

Maƙasudin ziyarar shi ne don tattaunawa akan harkokin fasahar zamani, gami da duba iyuwar ƙulla alaƙar aiki a tsakanin ƙasashen biyu a fannin ƙere-ƙeren kayayyakin fasahar zamani.

Laraba, 23 ga watan Fabarairu, 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here