Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun sace fitaccen makarancin Al-qurani Sheikh Ahmad Sulaiman Kano, akan hanyarsa ta zuwa Katsina.

An sace malamin ne a akan hanyar sheme zuwa Kankara shi da wasu mutum biyar, inda ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne suka sace su.

The post ‘Yan bindiga sun sace Sheikh Ahmad Sulaiman Kano appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here