Zamfara: Masu Zanga-Zanga na Son a Inganta Tsaro
Masu zanga-zanga ma sun fito a jihar Zamfara, daya daga cikin jihohin arewacin Najeriya da ke fama da kangin matsalar tsaro.
Read Also:
Masu zanga-zangar sun nemi gwamnati ta samar masu da tsaro tare da kara yawan sojojin da ke aiki a jihar.
Kazalika, sun bayyana bukatarsu ta son komawa noma da hare-haren yan bindiği suka hana su yi gami da matsalar yunwa da suke fuskanta.