Babbar kotun koli ta tarayyar Najeriya, a ranar Talata ta tabbatar da Abba Kabir Yusuf a matsayin halastaccen dan takarar jam’iyyar PDP a zaben 2019 da aka kammala.

Tun farko, Ibrahim Ali Amin Little ne ya shigar da kara kotu yana mai kalubalantar kasancewar Abba a matsayin dan takarar jam’iyyar PDP.

Sai dai, a hukuncin da kotun ta zartar a ce Abba Kabiru Yusuf shi ne sahihin dan takarar jam’iyyar a zaben Gwamnan Ka wand uwar jam’iyar ta kasa ta amince da shi.

The post Kotun koli ta tabbar da Abba K. Yusuf a matsayin dan takarar PDP appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here