Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC

 

Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam’iyyar PDP, Isa Ashiru Kudan ya fice daga jam’iyyar.

Cikin wata sanarwa da ya fitar, Ashiru ya ce ya auki matakin ne sakamakon rigingimun da ya ce jam’iyyar na fama da su.

Ashiru ne ya zo na biyu a zaɓen gwamnan jihar Kaduna na 2023.

Ficewar ta sa na zuwa ne a daidai lokacin da siyasar Najeriya ta fara ɗaukar ɗumi.

A baya-bayan nan jam’iyyar APC ta ADC na ci gaba da jan sabbin magiya baya, inda mutane daga jam’iyyu daban-dban ke komawa cikinsu.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here