Muhammad Rili Ya Kaddamar da Muradinsa na Tsayawa Takarar Majalisa a Karamar Hukumar Ikara...
Muhammad Rili Ya Kaddamar da Muradinsa na Tsayawa Takarar Majalisa a Karamar Hukumar Ikara Dake Jahar Kaduna
Cikakken Jawabin Dan Takarar Majalisar Jihar,a karamar hukumar Ikarar jihar Kaduna, Mallam Muhammad Rili.
NASARAR MU, NASARAR IKARA CE INSHALLAH.
'Yan uwana, Shuwagabannin jam'iyya, masu...
‘Yan Ta’addan ISWAP Sun Kashe Kwamandan Shekau
'Yan Ta'addan ISWAP Sun Kashe Kwamandan Shekau
Rahotannin da ke iso mu sun nuni da cewa, 'yan ta'addan ISWAP sun hallaka kwamandan Shekau a cikin dajin Sambisa.
Wannan na zuw ane bayan da 'yan ta'addan suka gano yana shirin tuba tare...
Gwamna Ganduje ya Karbi Fom Din Takarar Sanata
Gwamna Ganduje ya Karbi Fom Din Takarar Sanata
Ganduje ya shiga jerin gwamnonin dake neman komawa majalisa bayan karewar wa'adinsu a 2023.
Ganduje zai yi takara da Sanata Barau Jibrin a zaben tsayar da gwanin da za'a yi makonni masu zuwa.
Gwamnan...
Jirgin ƙasa a Jahar Legas ya yi ciki da Motar Bus Dauke da Fasinjoji
Jirgin ƙasa a Jahar Legas ya yi ciki da Motar Bus Dauke da Fasinjoji
Lagos- Wasu Fasinjoji sun jikkata wasu kuma suka tsallake rijiya da baya bayan wani Jirgin ƙasa ya yi ciki da wata Motar Bus ta haya a...
Kungiyar Kwallon Lyon ta Fadi Dalilin Sallamar Marcelo
Kungiyar Kwallon Lyon ta Fadi Dalilin Sallamar Marcelo
Marcelo, dan kasar Brazil ya rasa matsayinsa a kungiyar kwallon Lyon sakamakon laifin tusa bainar jama'a.
Rahotanni daga faransa sun nuna cewa ya fusata hukumomin kungiyar kwallon ne bayan tusa a dakin shiryawa.
An...
Jiga-Jigan Jam’iyyar PDP za su yi Taro Gabanin Taron Zaben Fidda Gwani
Jiga-Jigan Jam'iyyar PDP za su yi Taro Gabanin Taron Zaben Fidda Gwani
Gabanin taron zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP, jiga-jigan jam'iyyar za su zauna don dinke barakar jam'iyyar.
Ana sa ran za a yi taron da yammacin yau Laraba bayan...
Abubuwan Alherin da na yiwa Al’ummar Jahar Kebbi – Abubakar Malami
Abubuwan Alherin da na yiwa Al'ummar Jahar Kebbi - Abubakar Malami
Dan takaran gwamnan Kebbi ya lissafa jerin abubuwan alherin da ya yiwa al'ummar jihar da yake son mulka.
Abubakar Malami yace yanzu yana kokarin mayar da mutum 500 masu kudi...
Gawuna ya yi Rantsuwa Kan Rikewa Gwamna Ganduje Amanarsa
Gawuna ya yi Rantsuwa Kan Rikewa Gwamna Ganduje Amanarsa
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi rantsuwa da Allah cewa zai rikewa Gwamna Abdullahi Ganduje amanarsa.
Gawuna ya dauki alwashin ne a yayin da gwamnan ya gabatar masu da...
Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da...
Shugaba Buhari ya Umarci Dukkan Ministocinsa da ke Niyyar Takara a Zaben 2023 da su yi Murabus
Daga karshe Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci dukkan ministocinsa da ke da niyyar takara a zaben 2023 su ajiye aikinsu.
Lai Mohammed, Ministan Labarai...
An Tashi Bam a Babban Birnin Somalia
An Tashi Bam a Babban Birnin Somalia
Rahotanni sun ce wani ɗan ƙunar bakin wake ya kai hari kan ababan hawan da ke wajen binciken motoci a babbar hanyar zuwa filin jirgin saman Aden Adde.
Wasu majiyoyi daga wajen da lamarin...