Sojoji na yin Murabus: Rundunar Sojin Najeriya ta Musanta Rahotannin

0
Sojoji na yin Murabus: Rundunar Sojin Najeriya ta Musanta Rahotannin   Rundunar Sojin Najeriya ta musanta rahotannin kafafen yaɗa labarai na baya-bayan nan da ke nuna cewa jami'anta sun yi murabus daga aikinsu ne saboda cin hanci da rashawa, da rashin...

DSS Sun Kama Shugaban ƙungiyar ƙwadago Ajaero

0
DSS Sun Kama Shugaban ƙungiyar ƙwadago Ajaero   Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta DSS sun kama shugaban ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya NLC, Joe Ajaero. Kungiyar ta NLC ta bayyana a shafin sada zumuntarta na X cewa an kama shugaban nasu ne...

PDP ta Mutu, APC ta Jefa Kanta Cikin Halaka – Kwankwaso

0
PDP ta Mutu, APC ta Jefa Kanta Cikin Halaka - Kwankwaso   Jagoran jam'iyyar NNPP a Najeriya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai hamayya a ƙasar ta mutu a fagen siyasar ƙasar. Yayin da yake jawabi a ofishin jam'iyyar...

Kare Fararen Hula: Sudan ta yi Fatali da ƙudirin MDD

0
Kare Fararen Hula: Sudan ta yi Fatali da ƙudirin MDD   Sudan ta yi watsi da ƙudurin Majalisar Dinkin Duniya na girke jami'an tsaron ƙasashen duniya a ƙasar domin kare fararen hula. Wata tawagar ƙwararru ta Majalisar Dinkin Duniya ta bayar da...

Karin Harajin VAT Zai Jefa Talaka Cikin Mawuyacin Hali – Atiku

0
Karin Harajin VAT Zai Jefa Talaka Cikin Mawuyacin Hali - Atiku   Abuja - Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya ce karin harajin VAT da ake shirin yi a kasar nan zai zama wata wuta da za ta cinye rayuwar...

Ƴan Najeriya na ji a Jika – Jigon APC ga Tinubu

0
Ƴan Najeriya na ji a Jika - Jigon APC ga Tinubu   Jihar Osun - Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye, ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara. Olatunbosun Oyintiloye ya buƙaci Shugaba Tinubu da ya gaggauta cire ƴan...

SERAP ta Soki Karin Kudin Fetur

0
SERAP ta Soki Karin Kudin Fetur   Abuja - Kungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin kasa (SERAP) ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya umurci kamfanin NNPCL ya gaggauta janye karin kudin fetur. A wata wasika mai kwanan wata 7 ga...

Mutane 30 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Tankar Mai a Neja

0
Mutane 30 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Tankar Mai a Neja   Neja - Sama da mutane 30 ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon fashewar tankar mai a karamar hukumar Agaie ta jihar Neja. An bayyana cewa tankar man ta yi karo ne...

Shugaba Tinubu na Shirya Yiwa Majalisar Ministoci Garambawul

0
Shugaba Tinubu na Shirya Yiwa Majalisar Ministoci Garambawul   FCT, Abuja - Akwai yiwuwar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yiwa majalisar ministocinsa garambawul. Idan ba wani sauyi aka samu ba, Shugaba Tinubu zai yi garambawul ɗin ne a cikin sati mai...

Gwamnatina na ɗaukar Matakai Masu Tsauri ne Don Gina ƙasarmu – Tinubu

0
Gwamnatina na ɗaukar Matakai Masu Tsauri ne Don Gina ƙasarmu - Tinubu   Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na ɗaukar matakai masu tsauri ne domin gina ƙasar tare da samar mata ingantaccen ci gaba. Yayin da yake jawabi ga ƙungiyar...