An Kashe ƴan ci-rani 6 da Jikkata 10 a Mexico
An Kashe ƴan ci-rani 6 da Jikkata 10 a Mexico
Ma'aikatar tsaro a Mexico ta ce an kashe mutum shida da jikkata 10 lokacin da sojoji suka buɗe wuta a kan motar da ta ɗauko ƴan ci-rani.
Ma'aikatar ta kuma ce...
Indiya ta Haramta Sayarwa da Raba Nama na Tsawan Kwana Tara
Indiya ta Haramta Sayarwa da Raba Nama na Tsawan Kwana Tara
Hukumomi a birnin Ayodhya na Indiya sun haramta sayarwa da rabawa da adana nama da duk wani abu da ya shafi nama har tsawon kwana tara na bikin addinin...
Mutane 10 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Legas
Mutane 10 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Legas
Mutum 10 ciki har da ƙananan yara uku da manya bakwai ne suke rasa rayukansu a wani hatsarin mota a yankin Abule Osun da ke babban titin Lagos-Badagry da ke jihar...
Cire Tallafi: An Rage Shigo da Fetur da Lita Biliyan 2.58 – Gwamnatin Tarayya
Cire Tallafi: An Rage Shigo da Fetur da Lita Biliyan 2.58 - Gwamnatin Tarayya
Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa ta ce Najeriya ta samu ragowar shigo da man fetur bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Tinubu ta yi a...
Kwale-Kwale ya Kife da Masu Maulidi 300 a Jihar Neja
Kwale-Kwale ya Kife da Masu Maulidi 300 a Jihar Neja
Wata sanarwa da babban darekta hukumar agajin gaggawa ta jihar, Abdullahi Baba Arah ya fitar, ta ce akwai sama da fasinjoji 300 a cikin kwale-kwalen lokacin da ya kife a...
LGBT: Jaridar Daily Trust ta Bayar da Haƙuri Kan Labarin Yarjejeniyar SAMOA
LGBT: Jaridar Daily Trust ta Bayar da Haƙuri Kan Labarin Yarjejeniyar SAMOA
Jaridar Daily Trust ta bayar da haƙuri kan labarin da ta yi na yarjejeniyar Samoa, wanda ya tayar da ƙura.
A wata sanarwa da ta fitar, mai taken, Yarjejeniyar...
An Kashe Sojojin Isra’il 8 a Artabu da Hezbollah
An Kashe Sojojin Isra'il 8 a Artabu da Hezbollah
Isra'ila ta ce sojojinta takwas aka kashe a Lebanon yayin da dakarunta ke ci gaba da faɗa da mayaƙan Hezbollah ta ƙasa.
Tun da farko rundunar sojin Isra'ila ta ce dakarunta sun...
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Dan Takarar Kansila a Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Dan Takarar Kansila a Kaduna
Jihar Kaduna - Wasu yan bindiga sun kashe dan takarar kansila a mazabar Pari, a karamar hukumar Kauru, a jihar Kaduna Raymond Timothy.
Shugaban karamar hukumar, Barnabas Chawai ne ya tabbatar da...
Kano: Likitocin Manyan Asibitoci za su Fara Yajin Aiki
Kano: Likitocin Manyan Asibitoci za su Fara Yajin Aiki
Kungiyar likitoci da ke aiki a manyan asibitocin gwamnatin jihar Kano sun yi barazanar tsundunma yajin aiki na tsawon mako biyu daga gobe Talata.
Kungiyar ta ce gazawar da gwamnatin Kano da...
Lokuta da Wurare da Masu Zanga-Zanga za su Fito a Watan Oktoba
Lokuta da Wurare da Masu Zanga-Zanga za su Fito a Watan Oktoba
FCT, Abuja - Masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa sun kara shirin fitowa kan titunan Najeriya domin nuna fushinsu kan gwamnati.
An samu sabani tsakanin jam'iyyun siyasa a...





















