Tsige Damagum: Atiku ya Fara Tuntuɓar NWC
Tsige Damagum: Atiku ya Fara Tuntuɓar NWC
FCT Abuja - Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya goyi bayan shirin tsige muƙaddashin shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Umar Damagum.
Bayanai sun nuna cewa Atiku ya fara tuntuɓar ƴan kwamitin gudanarwa...
Jami’an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-Zanga 42 a Ghana
Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-Zanga 42 a Ghana
‘Yan sanda a Ghana sun ce sun damke mutane 42 cikin masu zanga-zanga a Accra, babban birnin ƙasar.
Hakan ya biyo rikicin da ya faru bayan cin karo da ƴansanda da masu...
PDP ta Zargi APC da Tafka Maguɗi a Zaɓen Edo
PDP ta Zargi APC da Tafka Maguɗi a Zaɓen Edo
Jam'iyyar PDP ta yi watsi da sakamakon zaɓen Gwamnan Jihar Edo da aka yi a ranar Asabar, wanda Hukumar INEC ta sanar da ɗan takarar APC Sanata Monday Okpebholo a...
Ambaliyar Maiduguri: Gwamna Zulum ya Kafa Kwamitin Rabon Kayan Tallafi
Ambaliyar Maiduguri: Gwamna Zulum ya Kafa Kwamitin Rabon Kayan Tallafi
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya kafa kwamitin rabon kayan tallafi ga mutanen da iftila’in ambliya ya shafa a Maiduguri, babban birnin jihar.
Wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Bukar...
Kotu ta Kori ƙarar Tsige Ganduje Daga Shugabancin APC
Kotu ta Kori ƙarar Tsige Ganduje Daga Shugabancin APC
Mai Shari'a Inyang Ekwo ya kori ƙarar da Ƙungiyar ’Yan APC na Yankin Arewa ta Tsakiya ta shigar ne bisa dalilai da dama
Babbar Kotun Tarayya ta kori ƙarar da aka shigar...
Bayan watanni 7: Daliban Jami’ar Gusau Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan Bindiga
Bayan watanni 7: Daliban Jami'ar Gusau Sun Kubuta Daga Hannun 'Yan Bindiga
Jihar Zamfara - Dalibai da malaman jami'ar tarayya ta Gusau (FUG) sun shaki iskar yanci bayan shafe akalla watanni bakwai a hannun yan bindiga.
A watan Satumba, 2023 ne...
Jihohin Najeriya 17 za su Fuskanci Ruwan Sama Kamar da Bakin Kwarya – NiMET
Jihohin Najeriya 17 za su Fuskanci Ruwan Sama Kamar da Bakin Kwarya - NiMET
Abuja - Hukumar da ke hasashen yanayi a Najeriya, NiMET ta bayyana cewa wasu jihohin Najeriya za su fuskanci ruwan sama kamar da bakin kwarya.
Hukumar ta...
INEC ta Sanar da Okpebholo na Jam’iyyar APC a Matsayin Wanda ya Lashe Zaben...
INEC ta Sanar da Okpebholo na Jam'iyyar APC a Matsayin Wanda ya Lashe Zaben Gwamnan Edo
Jihar Edo - Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta sanar da wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Edo.
Hukumar ta tabbatar da Monday...
Zaɓen Edo: Ina Cike da ƙwarin Gwiwa a Wannan Zaɓe – Ɗan Takara LP
Zaɓen Edo: Ina Cike da ƙwarin Gwiwa a Wannan Zaɓe - Ɗan Takara LP
A nasa ɓangare ɗan takarar jam'iyyar LP a zaɓen gwaman jihar Edo, Olumide Akpata ya ce yana cike da ƙwarin gwiwar samaun nasara a zaɓen da...
Zaɓen Edo: ‘Yansanda sun Kama Mutane Biyu Bisa Zargin Tayar da Tarzoma
Zaɓen Edo: ‘Yansanda sun Kama Mutane Biyu Bisa Zargin Tayar da Tarzoma
'da ke gudanar a yau Asabar.
Cikin wata sanarwa da kakakin rundunar ‘yansandan ƙasar, ACP Olumuyiwa Adejobi, ya fitar ranar Asabar, ya ce ‘yansandan sun kama mutanen biyu masu...





















