Kogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da Masar

0
Kogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da Masar   Habasha ta zargi Masar da ƙoƙarin ci gaba da yin iƙirarin mallakar kogin Nilu yayin da zaman ɗar-ɗar ke daɗa ƙaruwa tsakanin ƙasashen biyu. Cikin wata wasiƙa da ta aike wa...

Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Kashe Mutane 341 a Chadi

0
Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Kashe Mutane 341 a Chadi Aƙalla mutum 341 ne suka mutu a faɗin ƙasar Chadi sakamakon ambaliya ruwa da ƙasar ke fama da ita tun cikin watan Yuli. Ofishin kula da ayyukan jin ƙai na Majalisar...

Akwai Yiyuwar Masu Kasuwancin Man Fetur a Najeriya su Fara Daukowa Daga Kasashen Ketare

0
Akwai Yiyuwar Masu Kasuwancin Man Fetur a Najeriya su Fara Daukowa Daga Kasashen Ketare   FCT, Abuja - Akwai alamun masu kasuwancin man fetur a kasar nan za su fara dauko man fetur daga kasashen ketare. Matakin na zuwa bayan kamfanin mai...

Harin Bam ya Kashe Mutane 21 a Sudan

0
Harin Bam ya Kashe Mutane 21 a Sudan   Wata ƙungiyar likitoci a Sudan ta ce aƙalla mutum 21 ne suka mutu, yayin da wasu fiye da 70 suka jikkata sakamakon luguden wuta a wata kasuwa mai cike da cunkoson jama'a...

Matakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da Makiyaya

0
Matakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da Makiyaya   Jihar Kwara - Kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Association (MACBAN), ta bayyana matakin da ta dauka wajen rage rikicin manoma da makiyaya. Kungiyar MACBAN ta haramtawa yara...

Mutane 7 da Ake Hasashen za su Maye Gurbin Ngelale

0
Mutane 7 da Ake Hasashen za su Maye Gurbin Ngelale   Wasu sun fara bayyana wadanda suke ganin Shugaba Tinubu zai iya yin amfani da su a mukamin mai magana da yawunsa. Wa zai canji Ajuri Ngelale? Ngelale ya ajiye mukamin kakakin shugaban...

Ƴan bindiga Sun Kai Hari Asibiti a Jihar Kaduna

0
Ƴan bindiga Sun Kai Hari Asibiti a Jihar Kaduna   Birnin-Gwari, Kaduna - Ƴan bindiga sun kai kazamin farmaki asibitin PHC da ke kauyen Kuyallo a ƙaramar hukumar Birnin-Gwari ta jihar Kaduna. Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun yi awon gaba da...

Sojoji sun Cafke Mata Masu Haɗa Baki da ƴan Bindiga a Kaduna

0
Sojoji sun Cafke Mata Masu Haɗa Baki da ƴan Bindiga a Kaduna   Jihar Kaduna - Dakarun sojoji sun kama wasu mata guda biyu da ake zargin masu ba ƴan bindiga bayanai ne a jihar Kaduna. Sojojin sun cafke matan ne da...

Kungiyar NCL ta yi Allah Wadai da Kama Shugabanta

0
Kungiyar NCL ta yi Allah Wadai da Kama Shugabanta   FCT, Abuja - Kungiyar kwadago ta yi martani bayan jami'an DSS sun kama Joe Ajaero a yau Litinin. Kungiyar NCL ta yi Allah wadai da lamarin kuma ta bukaci a gaggauta sake...

A Janye Karin Kudin Fetur: DSS ta Mamaye Ofishin SERAP

0
A Janye Karin Kudin Fetur: DSS ta Mamaye Ofishin SERAP   Abuja - Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun karbe ikon ofishin kungiyar kare hakkin al’umma da tattalin arzikin kasa (SERAP) da ke babban birnin tarayya Abuja. Mamaye ofishin SERAP...