Ba Shugaba Buhari ne ya Gaza ba, Sai Dai ba a Bashi Shawara Mai...

0
Ba Shugaba Buhari ne ya Gaza ba, Sai Dai ba a Bashi Shawara Mai Kyau - Solomon Dalung   Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya koka kan yadda wasu suka kange shugaba Buhari da masu bashi shawara. Dalung ya kuma bayyana ra'ayinsa...

Biafra: Gwanda Ballewa Daga Najeriya Akan Yakin Basasa – Ambasada Yerima Abdullahi

0
Biafra: Gwanda Ballewa Daga Najeriya Akan Yakin Basasa - Ambasada Yerima Abdullahi   Ambasada Yerima Abdullai yace gwanda a bari Igbo su kafa tasu kasar maimakon tada tarzoma. Tsohon Jakadan Najeriyan zuwa Malaysiya kuma dattijo yace Najeriya ba zata juri wani yakin...

Gwamnan Jahar Borno ya yi wa Malaman Makaranta Jarrabawar Bazata

0
Gwamnan Jahar Borno ya yi wa Malaman Makaranta Jarrabawar Bazata   Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya ziyarci wata makaranta a garin Baga. Farfesa Babagana Zulum ya yiwa malaman makarantar jarrabawar musamman. Zulum yace babu malamin da za a kora a sakamakon wannan gwaji...

Gwamnatin Najeriya ta Ware N4b ga Rundunar ‘Yan Sandan Kasar Domin Sayen Man Fetur

0
Gwamnatin Najeriya ta Ware N4b ga Rundunar 'Yan Sandan Kasar Domin Sayen Man Fetur   Gwamnatin Buhari ta samar da makudan kudade ga rundunar 'yan sanda domin sayen man fetur. Wannan ne karo na farko da aka ware makudan kudade da suka...

Jami’an Sojoji Sun Dakile Rikici Tsakanin ‘Yan Asalin Yankin Jos da Hausawa a Jahar...

0
Jami'an Sojoji Sun Dakile Rikici Tsakanin 'Yan Asalin Yankin Jos da Hausawa a Jahar Filato   Jami'an sojoji sun yi nasarar dakile wani mummunan rikici da ka iya kazanta a karamar hukumar Jos ta Arewa da ke jahar Filato. Rikicin dai ya...

Masana Sun Bayyana Wanda ya Cancanci ya Gaji Shugaba Buhari a 2023

0
Masana Sun Bayyana Wanda ya Cancanci ya Gaji Shugaba Buhari a 2023   Hasashen masana na kara tabbatarwa cewa, Osinbajo ne ya fi cancanta da gadon kujerar Buhari. Wannan na zuwa ne daga wata kuri'a da jaridar ThisDay ta gudanar kan shugaban...

Yadda Sojojin Sama da na Kasa Suka Kashe ‘Yan Bindiga 70 a Jahar Neja

0
Yadda Sojojin Sama da na Kasa Suka Kashe 'Yan Bindiga 70 a Jahar Neja   Ayyukan sojojin sama da na kasa na Operation Gama Aiki (OPGA) suna cigaba da haifar da sakamako mai kyau. An samu bayanai akan yadda mazauna yankin jahar...

Shugabannin Jam’iyyar PDP Sun yi Magana Kan Tsige Uche Secondus

0
Shugabannin Jam'iyyar PDP Sun yi Magana Kan Tsige Uche Secondus   Jam'iyyar hamayya ta Peoples Democratic Party (PDP) ta ce ba za'a tsige Prince Uche Secondus daga kujerarsa ba amma za'a gaggauta gudanar da taron gangami a Oktoba. Asali an shirya gudanar...

Ranar da Za’a Fara Rubuta Jarabawar WAEC

0
Ranar da Za'a Fara Rubuta Jarabawar WAEC   Lagos - Hukumar dake shirya jarabawar fita daga sakandire a nahiyar Africa ta yamma (WAEC) ta sanar da ranar 16 ga watan Agusta a matsayin ranar da za'a fara jarabawar bana 2021, kamar...

Cin Zarafin Jami’anta: Gwamnatin Najeriya ta yi Barazanar Sake Duba Alakarta da Indonesiya

0
Cin Zarafin Jami'anta: Gwamnatin Najeriya ta yi Barazanar Sake Duba Alakarta da Indonesiya   Gwamnatin tarayya ta dauki kwararan matakai kan harin da jami’an shige da fice na Indonesiya suka kaiwa jami’in diflomasiyyar Najeriya. Ministan harkokin waje Geoffrey Onyeama ya ce an...