MDD da Shugabannin ƙasashen Duniya Sun yi Allah Wadai da Hare-Haren Isra’ila a Gaza
MDD da Shugabannin ƙasashen Duniya Sun yi Allah Wadai da Hare-Haren Isra'ila a Gaza
Shugabannin ƙasashen duniya sun fara tofa albarkacin bakinsu kan hare-haren baya-bayan nan da Isra'ila ta kai a Gaza da suka yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da...
Abinda ke Damun El-Rufa’i – APC
Abinda ke Damun El-Rufa'i - APC
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta ce ɗimuwar rashin samun kujerar minista ce har yanzu ke damun tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai.
Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da Jam'iyyar...
Mutane 50,000 Sun Rasa Mahallinsu a Sudan ta Kudu – MDD
Mutane 50,000 Sun Rasa Mahallinsu a Sudan ta Kudu - MDD
Majalisar ɗinkin duniya ta ce mutum 50,000 sun rasa matsugunansu a Sudan ta Kudu sakamakon sabon rikicin siyasar da aka soma a ƙarshen watan da ya gabata.
Shugabar da ke...
Zargin N240m: Kotu ta Bayar da Umarnin Kama Kwamishinan Ganduje
Zargin N240m: Kotu ta Bayar da Umarnin Kama Kwamishinan Ganduje
Kano - Babbar Kotun Jihar Kano ta bayar da umarnin kama tsohon Kwamishinan Shari'a a gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje kan wasu zarge-zarge da ake yi masa.
Kotun ta bukaci cafke Barista...
Ƴan Majalisar Tarayya 2 sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC
Ƴan Majalisar Tarayya 2 sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC
FCT Abuja - Ƴan Majalisar wakilan tarayya biyu sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a zamansu na yau Talata, 18 ga watan Maris, 2025.
Shugaban Majalisar...
Ana Buƙatar Sama da Dala Biliyan 50 Domin Sake Gina Gaza
Ana Buƙatar Sama da Dala Biliyan 50 Domin Sake Gina Gaza
An ƙiyasta cewa aikin sake gina Zirin Gaza da Gaɓar Yamma zai laƙume kuɗi sama da dala biliyan 50 kuma zai kwashe tsawon shekara 10.
Majalisar Dinkin Duniya da Tarayyar...
Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙira
Jerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙira
Kwamitin sake nazarin kundin tsarin mulkin Najeriya na majalisar wakilan ƙasar ya bayar da shawarar ƙirƙiro ƙarin sabbin jihohi 31 a ƙasar.
Mataimakin kakakin majalisar wakilan ƙasar, Hon.Benjamin...
Jami’ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudi
Jami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudi
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sauke Farfesa Aisha Maikudi daga muƙaminta na shugabancin Jamai'ar Yakubu Gawon da ke Abuja da aka fi sani da Jami'ar Abuja.
Cikin wata sanarwa da kakakin...
ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga
ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu Tsiga
Jihar Katsina - A wani al’amari mai ban tsoro, ‘yan bindiga sun kai mummunan hari a garin Tsiga da ke ƙaramar hukumar Bakori a jihar Katsina.
Jaridar Leaderhsip ta tattaro cewa...
Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar
Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar
Jihar Kano - Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da kudirin dokar da zai ba gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ikon kafa sabuwar hukumar tsaro.
Amincewar ta biyo...