Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Martani Kan Canza Shugabannin Tsaro da Shugaba Buhari ya...
Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Martani Kan Canza Shugabannin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi
Kungiyar dattawan arewa (NGF) ta ce ba canja shugabannin tsaro kadai ne zai kawo karshen rashin tsaro ba a Najeriya.
Ta ce wajibi ne shugaba Muhammadu...
Sababbin Hafsoshin Tsaro: Jawabin Ministan Kwadago da Ayyuka Kan Nadin da Shugaba Buhari ya...
Sababbin Hafsoshin Tsaro: Jawabin Ministan Kwadago da Ayyuka Kan Nadin da Shugaba Buhari ya yi
Sanata Chris Ngige, ministan kwadago da ayyuka ya taya Shugaba Buhari murna bisa nadin sabbin manyan hafsoshin sojoji.
Ngige ya bayyana sauyan manyan hafsoshin tsaron a...
Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka
Yaduwar Korona: Shugaba Buhari ya Saka Sabuwar Doka
Najeriya ta kafa sabuwar dokar hukunta masu saba dokokin da aka kafa don dakile yaduwar COVID-19.
A ranar Talata, mutane 15 suka rasa rayukansu sakamakon cutar.
Adadin wadanda suka kamu da cutar a duniya...
Ta’addanci da Garkuwa da Mutane: Rundunar Sojoji ta Tura Dakarun Sojoji Mata 300 Hanyar...
Ta'addanci da Garkuwa da Mutane: Rundunar Sojoji ta Tura Dakarun Sojoji Mata 300 Hanyar Abuja-Kaduna
Rundunar sojoji ta tura rundunar dakarunta mata zalla 300 zuwa babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Gwamnan jahar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya jagoranci tawagar jami'an gwamnatinsa domin...
Muna Cikin Wani Mawuyacin Yanayi – Shugaba Buhari ga Sababbin Hafsoshin Tsaro
Muna Cikin Wani Mawuyacin Yanayi - Shugaba Buhari ga Sababbin Hafsoshin Tsaro
A yau ne shugaban kasa ya yi zama da sababbin shugabannin sojoji a Aso Villa.
Wannan ne karon farko da Muhammadu Buhari ya hadu da sababbin hafsoshin.
Buhari ya yi...
Gwamnatin Tarayya ta Fara Raba Tallafin Kudi ga Matan Jahar Kaduna
Gwamnatin Tarayya ta Fara Raba Tallafin Kudi ga Matan Jahar Kaduna
Gwamnatin tarayya ta fara raba wa matan jahar Kaduna kudin tallafi N20,000.
An bayyana cewa, za a tallafawa matan ne a fadin kananan hukumomi 23 a jahar Kaduna.
Gwamnatin jahar Kaduna...
Yadda Kasar Sin Ke Yiwa ‘Yan Kasar Gwajin Cutar Sarkewar Numfashi
Yadda Kasar Sin Ke Yiwa 'Yan Kasar Gwajin Cutar Sarkewar Numfashi
Gwamnatin kasar Sin ta fara yiwa mazauna Beijing gwajin Korona ta dubura.
Ana bukatar tura auduga cikin duburan mutum na tsawon inci daya.
Za'a juya audugar ciki akalla sau biyu cikin...
Bayan Nada Sababbin Hafsoshin Tsaro: Sojojin Najeriya Sun Wargaza Sansanin ‘Yan Boko Haram
Bayan Nada Sababbin Hafsoshin Tsaro: Sojojin Najeriya Sun Wargaza Sansanin 'Yan Boko Haram
Sojojin Najeriya sun afkawa sansanin 'yan ta'addan Boko Haram a dajin Sambisa.
Harin ya biyo bayan sa'o'i kadan da aka nada sabbin hafsoshin sojojin Najeriya.
Sojojin sun bayyana cewa...
Jawabin Gwamnan Jahar Borno Kan naɗa Sababbin Hafsoshin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi
Jawabin Gwamnan Jahar Borno Kan naɗa Sababbin Hafsoshin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana jin dadin sa da nada sabbin hafsoshin tsaro tare da godewa na baya.
Gwamnan na Jahar Borno ya tabbatar da cewa...
Bill Gates ya Shawarci Gwamnatin Najeriya Kan Rigakafin Corona
Bill Gates ya Shawarci Gwamnatin Najeriya Kan Rigakafin Corona
Wani babban ba'amurke mai taimakon jama'a ya bai wa Najeriya shawara kan sayen rigakafin Covid-19.
Ya bayyana cewa Najeriya ba ta bukatar sayen allurar a wannan lokaci da take fama da karancin...