Ana Kokarin yi wa Shugaba Buhari Wani Shiri – Femi Adesina
Ana Kokarin yi wa Shugaba Buhari Wani Shiri - Femi Adesina
Femi Adesina, mai magana da yawuun shugaban kasa, ya ce sun bankado wata makarkashiya da ake shiryawa shugaba Buhari.
A cewar Adesina, masu shirya wannan makarkashiya na shirin fara yada...
Gwamnan Jigawa ya yi Martani ga ‘Yan Adawa
Gwamnan Jigawa ya yi Martani ga 'Yan Adawa
Mohammad Badaru Abubakar, gwamnan jahar Jigawa, ya gargadi masu yi masa adawa da sukar manufofin gwamnatinsa.
Gwamna Badaru ya ce shiru-shiru ba tsoro bane ko rashin wayo, a saboda haka ba zai cigaba...
Gwamnan Jahar Kano ya yi Martani Ga Masu Sukar Gwamnatinsa
Gwamnan Jahar Kano ya yi Martani Ga Masu Sukar Gwamnatinsa
Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan Jahar Kano, ya ce masu sukar matakin da gwamnatinsa ta dauka kan wasu kamfanoni kauyawa ne.
Gwamnan Ganduje ya yi wannan furucin ne kan sauya ginin Triump...
Tsohon Hadimin Goodluck Jonathan ya yi wa Garba Shehu Wani Alkawari
Tsohon Hadimin Goodluck Jonathan ya yi wa Garba Shehu Wani Alkawari
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya sha wani alwashi tare da saka kudi $20,000.
Ya bukaci hadimin shugaban kasa, Malama Garba Shehu da ya kwana daya...
An Rasa Rayuka a Wani Hatsarin Mota
An Rasa Rayuka a Wani Hatsarin Mota
Mutane 12 sun rasa rayukansu a mumunar hatsarin mota a hanyar Kaduna-Abuja, TVC ta ruwaito.
Hadarin a cewar hukumomi, ya faru ne tsakanin motar tirela da wasu motoci.
Sun kara da cewa hadarin ya auku...
Wasu Kungiyoyin Jami’o’i Sunyi Martani Kan Biyan ASUU
Wasu Kungiyoyin Jami'o'i Sunyi Martani Kan Biyan ASUU
Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin ba Jami’o’i N40bn a matsayin EA.
Kungiyoyin SSANU, NASU, da NAAT sun ce su ba ayi masu adalci ba.
Sauran Ma’aikata sun ce ba za a yarda ASUU kadai...
‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Wani ‘Dan Damfara
'Yan Sanda Sunyi Nasarar Kama Wani 'Dan Damfara
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kano sun kama wani matashi, Gambo Yakubu, bisa zarginsa da sojan gona da damfara.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta ce mutumin ya damfari mutane 15 sama da...
Sifeto Janar na ‘Yan Sanda ya Shigar da Karar Wani Babban ‘Dan Jarida
Sifeto Janar na 'Yan Sanda ya Shigar da Karar Wani Babban 'Dan Jarida
IGP Mohammed Adamu, babban sifeton rundunar 'yan sanda, ya shigar da karar mai gidan jaridar SaharaReporter, Omoyele Sowore.
Adamu ya garzaya kotu ne tare da neman Sowore, tsohon...
Gwamnan Borno ya Rantsar da Wasu Farfesoshi a Matsayin Shugabannin Kananan Hukumomi
Gwamnan Borno ya Rantsar da Wasu Farfesoshi a Matsayin Shugabannin Kananan Hukumomi
Gwamnan jihar Borno, Fafesa Babagana Umara Zulum, ya ratsar da sabbin shugabannin kananan hukumomi.
Daga cikin sabbin shugabannin kanananan hukumomin da aka rantsar akwai Farfesoshi biyu da wani mai...
Bayan Satar Dalibai: IGP ya Kai wa Gwamnan Katsina Ziyara
Bayan Satar Dalibai: IGP ya Kai wa Gwamnan Katsina Ziyara
Babban sifeton rundunar 'yan sanda (IGP), Mohammed Adamu, ya ziyarci jihar Katsina bayan sace dalibai da sakinsu.
A ranar 11 ga watan Disamba ne wasu 'yan bindiga suka kai hari makarantar...