Rusau: Gwamnatin Jahar Gombe ta Biya Wadanda Abin ya Shafa Makudan Kudade
Rusau: Gwamnatin Jahar Gombe ta Biya Wadanda Abin ya Shafa Makudan Kudade
Gwamanatin jahar Gombe ta bayyana biyan diyyar filaye da gidaje a jahar.
Gwamnatin ta bayyana rusa gidajen a matsayin aikin cigaban jahar.
Kimanin N873 ne gwamnatin ta rabawa wadanda abin...
Ni ma Ban Tsallake Sharrin Kungiyar Boko Haram ba – Dan Jarida
Ni ma Ban Tsallake Sharrin Kungiyar Boko Haram ba - Wani Dan Jarida
Ahmad Salkida, dan jarida kuma dan asalin Jahar Borno, ya dade cikin zargin cewa yana da alaka da kungiyar Boko Haram.
Sai dai, matashin dan jaridar ya sha...
Rahin Tsaro: Ba Zan Iya Tafiya Zuwa Jahata Ba – Kakakin Kungiyar Dattawan Arewa
Rahin Tsaro: Ba Zan Iya Tafiya Zuwa Jahata Ba - Kakakin Kungiyar Dattawan Arewa
Wani mamba a kungiyar dattawan Arewa ta ACF ya yanke kauna kan shirin gwamnatin tarayya na magance matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Kakakin kungiyar, Emmanuel Waye, ya...
Kasafin Kudin 2021: Yau Shugaba Buhari Zai Saka Hannu
Kasafin Kudin 2021 ; Yau Shugaba Buhari Zai Saka Hannu
Shugaba Muhammadu Buhari yau, Alhamis, 31 ga Disamba, 2020, zai rattafa hannu kan kasafin kudin 2021 da majalisar dokokin ta amince da shi makon da ya gabata.
Mai magana da yawun...
Shari’ar Cin Bashi da Gwamnatin Kano Zata Ci wo
Shari'ar Cin Bashi da Gwamnatin Kano Zata Ci wo
Gwamnatin Kano ta na so ta karbo aron kudi daga bankin EXIM a Sin.
Za a yi amfani da wannan kudi ne domin aikin jirgin kasa a cikin gari.
Wasu manya sun nufi...
2020: Nasarorin da Muka Samu a Shekarar – Shugaban EFCC
2020: Nasarorin da Muka Samu a Shekarar - Shugaban EFCC
Shugaban EFCC ya ambaci irin nasarorin da su ka samu a wannan shekarar.
Mohammed Umar Abba ya ce EFCC ta yi sanadiyyar daure mutane har 800.
A haka don ma annobar Coronavirus...
Rundunar ‘Yan Sanda Jahar Kano ta Cafke Wasu Matasa Masu Satar Mota
Rundunar 'Yan Sanda Jahar Kano ta Cafke Wasu Matasa Masu Satar Mota
Rundunar 'yan sanda a Jihar Kano ta kama wasu matasa hudu da suka kware wajen satar mota.
Matasan hudu, mazauna unguwar Sheka, sun tsallaka gidan wani mutum Abba Adam...
Akwai Yiwuwar Bullar Wata Annoba da ta fi Korona Karfi- Hukumar Lafiya ta Duniya
Akwai Yiwuwar Bullar Wata Annoba da ta fi Korona Karfi- Hukumar Lafiya ta Duniya
Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta ce akwai yiwuwar bullar wata annoba da ta fi korona karfi da hatsari.
A cewar WHO, duk da annobar korona ta...
Yankuna da Jahohin da Suka fi Samun Wakilai a Nade-Naden Shugaba Buhari
Yankuna da Jahohin da Suka fi Samun Wakilai a Nade-Naden Shugaba Buhari
Biyo bayan zargin da Bishop Mathew Kukah yayi wa Shugaban kasa Muhaammadu Buhari na son kai, an koma ga tattauna wasu yankuna ne suka fi samun wakilai a...
Kisa: Najeriya Na Kokarin Ceto Wanda Kasar Saudiyya ta Yanke wa Hukuncin
Kisa: Najeriya Na Kokarin Ceto Wanda Kasar Saudiyya ta Yanke wa Hukuncin
Hukumomin Najeriya ta tattauna da na Saudiyya kan batun wani dan Najeriya da ke tsare a kasar shekaru 18.
Kasar Saudiyya ce ta zartarwa da Sulaimon Olufemi hukuncin kisa...





















