Gwamnonin PDP zasu Dauki Mataki Kan Shugaban Jam’iyyar

0
Gwamnonin PDP zasu Dauki Mataki Kan Shugaban Jam'iyyar   Burin shugaban jam'iyyar PDP, Prince Uche Secondus, na yin tazarce a kujerarsa ya samu babban nakasu. Majiya mai tsuhe ta sanar da cewa gwamnonin jam'iyyar PDP sun juyawa Secondu baya tare da fara...

Wanda Suka Kara Kawo Matsalar Rashin Tsaro – Sanata Ita Enang

0
Wanda Suka Kara Kawo Matsalar Rashin Tsaro - Sanata Ita Enang Ita Enang ya zargi Gwamnonin Neja-Delta da azalzala wutar rikicin yankin. Sanata Enang yace Gwamnonin Jihohi suka sa ake samun rikici a Neja-Delta. Hadimin Shugaban kasar yace al’ummar ba su amfana...

Rabiu Kwankwaso: Hadimin Ganduje ya Bawa Tsohon Gwamna Hakuri

0
Rabiu Kwankwaso: Hadimin Ganduje ya Bawa Tsohon Gwamna Hakuri Hukumar 'yan sandan jihar Kano ta damki Alibaba, mai baiwa gwamnan Kano shawarwari a kan harkar addini. Ta zargi Alibaba da jingina wa Kwankwaso mallakar Kamfanin Dangote Oil a wata hira da...

Jam’iyyar APC ta Bukaci Wani Gwamna da ya yi Murabus

0
Jam'iyyar APC ta Bukaci Wani Gwamna da ya yi Murabus Jam’iyyar APC ta zargi Gwamna Godwin Obaseki da rashin iya mulki. Shugaban APC, ya bukaci Gwamnan jihar ya rubuta takardar murabus. APC ta zargi Obaseki da laftowa Gwamnatin Edo bashi da rashin...

Kasar Saudiyya ta Hana Kai-kawon Jiragen Sama da na Ruwa

0
Kasar Saudiyya ta Hana Kai-kawon Jiragen Sama da na Ruwa Kasar Saudiyya ta dakatar da zirga zirgar jiragen sama da ruwa daga kasashen waje. Hakan na zuwa ne a matsayin mataki na dakile yaduwar annobar korona karo na biyu. A baya bayan...

Babu Wanda Zai Shigo da Haramtatun Kaya Sai Mun Gane – Ministan Harkokin Cikin-Gida

0
Babu Wanda Zai Shigo da Haramtatun Kaya Sai Mun Gane - Ministan Harkokin Cikin-Gida   Gwamnatin Najeriya ta ce bude iyakoki ba zai bada damar shigo da shinkafa ba. Rauf Aregbesola yace sam ba za a bari a shigo da kayan waje...

Fim din Ali Nuhu, “Bana Bakwai” Ya Sauya Akalar Fina Finan Kannywood.

0
Fim din Ali Nuhu, "Bana Bakwai" Ya Sauya Akalar Fina Finan Kannywood Musa Sani Aliyu AREWA AGENDA HAUSA - Shekara ta 2020 tazo da abubuwa dayawa marasa dadi ta fuskoki da dama, kama daga annobar cututtuka zuwa ga durkushewar kasuwanci, dama...

Yadda Muka Tafiyu a Hannun ‘Yan Bindiga – Daliban GSSS Kankara

0
Yadda Muka Tafiyu a Hannun 'Yan Bindiga - Daliban GSSS Kankara   Daliban makarantar GSSS Kankara sun yi bayani filla-filla kan halin da suka tsinci kansu a ciki bayan harin da yan bindiga suka kai masu. Wani dalibi ya ce a lokacin...

Yadda Wasu  Daliban Su Tsira a Hannun ‘Yan Bindiga

0
Yadda Wasu  Daliban Su Tsira a Hannun 'Yan Bindiga   Rahotanni da sanyin safiyar ranar Asabar sun wallafa labarin yadda 'yan bindiga suka kai hari wata makarantar sakandire a Katsina. 'Yan bindiga sun dira dakin kwanan dalibai da ke makarantar sakandiren kimiyya...

Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa

0
Dan Majalisa: Masu Garkuwar Sun Nemi Kudin Fansa   Masu garkuwa da mutanen da suka sace Honourable Bashir Muhammed sun bukaci a biya naira miliyan 150 kafin su sake shi. Honourable Muhammed ya kasance mamba a majalisar dokokin jihar Taraba. Wasu yan bindiga...