Dalilin da Yasa Gwamnonin APC Suka Hana Buhari Zama da ‘Yan Majalisar Tarayya

0
Dalilin da Yasa Gwamnonin APC Suka Hana Buhari Zama da 'Yan Majalisar Tarayya   Gwamnonin jam'iyyar APC basa son shugaba Buhari ya zauna da 'yan majalisar tarayya a kan harkar tsaro. A cewar gwamnonin, matsawar ya zauna dasu zai janyo raini gare...

ƙungiyar NEF ta yi Magana Akan Kudu

0
ƙungiyar NEF ta yi Magana Akan Kudu Kungiyar dattawan arewa sun yi wani gagarumin zargi a kan mutanen kudu maso gabas. Shugaban kungiyar, Ango Abdullahi ya bayyana cewa yan kabilar Igbo na farma yan arewa a kudu. Shugaban na NEF ya ce...

Shugaba Buhari ya Sauke Shugaban NDE

0
Shugaba Buhari ya Sauke Shugaban NDE   Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sauke Dakta Nasiru Mohammed Ladan Argungun, shugaban NDE daga mukaminsa. Hakan na dauke ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu ya fitar a ranar...

Tsohon Mataimakin Shugaban APC ya yi Martani Kan Dakatar da shi da Akai

0
Tsohon Mataimakin Shugaban APC ya yi Martani Kan Dakatar da shi da Akai   Hilliard Eta, tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa yankin kudu maso kudu ya ce dakatar da shi da jam'iyyar tayi ba bisa ka'ida bane. Eta ya yi...

Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Bude Boda

0
Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Bude Boda   Babban Albishiri ga yan Najeriya, Buhari ya bayyana abinda ya tattauna da gwamnoni. Ya zauna da su bayan zaman majalisar zartaswar jam'iyyar All Progressives Congress APC. Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa nan ba...

Gwamnatin Tarayya Tayi Martani Kan ASUU

0
Gwamnatin Tarayya Tayi Martani Kan ASUU   Gwamnatin tarayya ta musanta maganar da shugaban ASUU yayi a ranar karshen mako. Ta ce tana kan hanyar cika duk alkawuran da ta daukar wa ASUU, ta ma cika wasu yanzu haka. Sannan sun yi...

ALLAH ya yi wa Muhammad Sani Umar Kalgo Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Muhammad Sani Umar Kalgo Rasuwa   Manyan mutane da ma su fada a ji a jihar Kebbi sun halarci jana'izar Muhammad Sani Umar Kalgo. Marigayi Kalgo ya rasu da safiyar ranar Talata bayan fama da gajeriyar rashin lafiya. An...

2023: APC ta ba wa Wanda Suka shiga Jam’iyyar Damar Tsayawa Takara

0
2023: APC ta ba wa Wanda Suka shiga Jam'iyyar Damar Tsayawa Takara   Jam'iyyar APC ta amincewa wanda suka shiga jam'iyyar kwanan nan da wanda su ke shirin shiga tsayawa takara. Gwamna Nasiru El-Rufai na Jihar Kaduna ne ya bayyana haka bayan...

PDP ta yi Kira ga INEC da ta Soke Ragistar da Aka ba APC

0
PDP ta yi Kira ga INEC da ta Soke Ragistar da Aka ba APC   PDP tayi kira ga hukumar INEC ta soke rajistar da aka yi wa APC tun 2013. Jam’iyyar hamayyar tace tun da aka sauke shugabannin PDP, ta tashi...

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na Ganawa da Gwamnoni 36

0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na Ganawa da Gwamnoni 36   Shugaba Muhammadu Buhari ya shiga labule da gwamnonin kasar 36. Sun shiga ganawar ne a fadar villa a ranar Talata, 8 ga watan Disamba. Zuwa yanzu babu wani cikakken bayani game da ganawar...