Da Yiyuwar Za’a Kara Saka Dokar Kulle Jahar Kaduna

0
Da Yiyuwar Za'a Kara Saka Dokar Kulle Jahar Kaduna   'Yan Najeriya sun fara nuna damuwarsu dangane da hauhawar alkaluman masu kamuwa da cutar korona da ake samu. Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, ya yi kurarin cewa zai sake saka dokar kulle...

Cutar Corona ta yi Silar Mutuwar Wani Babban Kwamandan Sojoji

0
Cutar Corona ta yi Silar Mutuwar Wani Babban Kwamandan Sojoji   Cutar korona ta yi sanadiyar rasuwar babban kwamandan Sojojin Najeriya, Irefin. Irefin ya fara rashin lafiya ne bayan ya halarci taron hafsoshin sojoji da ke gudana a Abuja. Rundunar soji ta dakatar...

Ko Mai ne Hujjar Buhari na Kin Cire Shugabannin Tsaro ?

0
Ko Mai ne Hujjar Buhari na Kin Cire Shugabannin Tsaro ?   Har yanzu 'yan Nigeria na cigaba da yin korafi a kan cigaba da aiki da shugaba Buhari ke yi da shugabannin hukumomin tsaro. Shugaba Buhari ya yi burus da dukkan...

Shugaban Kasa: Majalisar Wakilai ta yi Martani Kan Dokar Majalisar

0
Shugaban Kasa: Majalisar Wakilai ta yi Martani Kan Dokar Majalisar   Majalisar wakilai na neman gabatar da wani kudiri da zai tursasa zababben shugaban kasa ko gwamna bayyana yan majalisarsa cikin kwanaki 30 bayan karban mulki. Sabuwar dokar na kuma neman majalisa...

Kungiyar NANS ta yi Martani Kan Yajin Aiki

0
Kungiyar NANS ta yi Martani Kan Yajin Aiki   Kungiyar NANS ta ce dalibai sun gaji da yajin-aikin da Malaman Jami’a su ke yi. Shugaban kungiyar Daliban yace za su zauna da shugabannin ASUU da gwamnati. Sunday Asefon ya ce za su rufe...

Yadda Abdulrasheed Maina ya yi a Gaban Kotu

0
Yadda Abdulrasheed Maina ya yi a Gaban Kotu   Tsohon shugaban hukumar fansho, Abdulrasheed Maina, ya yanke jiki ya fadi a kotu. Maina ya fadin ne yayinda ake ci gaba da shari'arsa a babban kotun tarayya da ke Abuja kan wasu tuhume-tuhume...

Zaben Maye Gurbi:Jam’iyyar da ta Lashe a Zamfara

0
Zaben Maye Gurbi:Jam'iyyar da ta Lashe a Zamfara   Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben da aka karasa na dan majalisa mai wakiltan mazabar Bakura a jihar Zamfara ya lashe zabe. Hukumar INEC ce ta kaddamar da Ibrahim Tudu a matsayin wanda...

Yadda Wole Soyinka ya Siffanta Najeriya da Shekara 2020

0
Yadda Wole Soyinka ya Siffanta Najeriya da Shekara 2020   Shahrarren ma'abocin kyautar Nobel, Farfesa Wole Soyinka, ya siffanta shekarar 2020 a matsayin shekara mafi cike da kalubale saboda irin matsalolin da Najeriya ta tsinci kanta. Ya kara da cewa halin da...

Mun Sako da Kudin Data – Dr Isah Pantami

0
Mun Sako da Kudin Data - Dr Isah Pantami   Gwamnatin tarayya a ranar Alhamis tace an rage kudin 'Data' da kashi 50% bisa umurnin da aka baiwa hukumar sadarwan Najeriya NCC. Saboda haka, kudin 'Data' na 1GB ya sauko daga N1000...

Rundunar Sojojin Ruwan Najariya na Neman Wasu Jami’anta

0
Rundunar Sojojin Ruwan Najariya na Neman Wasu Jami'anta   Rundunar sojin ruwan Najeriya, NN, ta ce tana neman wasu jami'anta 43 ruwa a jallo da ake zargin sun tsere daga aiki. Sanarwar da rundunar ta fitar a Abuja ya lissafa sunaye da...