Dakarun Sojojin Najeriya Sun Kashe Wasu ‘Yan Boko Haram Sun Kama Mai Hada Bama-Bamai

0
Dakarun Sojojin Najeriya Sun Kashe Wasu 'Yan Boko Haram Sun Kama Mai Hada Bama-Bamai Dakarun sojin Najeriya suna samun manyan nasarori a yaki da ta'addanci a yankin arewa maso gabas na kasar nan. A wani samame na musamman da dakarun suka...

Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi Qaddara

0
Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi  Qaddara Bayan an kai ruwa rana, shugaba Trump na kasar Amurka ya yarda cewa Sanata Joe Biden ya kayar da shi. Trump ya ki yarda cewa Sanata Biden ya kayar da shi duk da sakamakon...

Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za’a bawa Aikin Koyarwa

0
Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za'a bawa Aikin Koyarwa   Aikin koyarwa zai koma sai masu shaidar kammala digiri mai daraja ta daya ko ma fi girman daraja ta biyu. Gwamnatin tarayya ta ce tuni shirye-shiryen kaddamar da dokar sun yi nisa. A...

Qudirin Tsohon Gwamnan Jahar Ekiti – Ayodela Fayose

0
Qudirin Tsohon Gwamnan Jahar Ekiti - Ayodela Fayose   Tsohon gwanan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana wasu burika biyu da yake muradin cikawa a nan gaba. Fayose ya ce yunkuri na gaba da yake son yi a rayuwarsa shine ya zama fasto...

Anyi Garkuwa da Wani Malamin kwalejin Nuhu Bamalli da Yara Biyu

0
Anyi Garkuwa da Wani Malamin kwalejin Nuhu Bamalli da Yara Biyu Yan bindiga sun kai mamaya sashen gidajen malamai a makarantar kimiya da fasaha ta Nuhu Bamalli da ke Zariya. Maharan sun sace malami daya da kuma yara biyu sannan suka...

Rundunar Sojojin Sama ta Ragargaji Daruruwan ‘Yan Ta’adda

0
Rundunar Sojojin Sama ta Ragargaji Daruruwan 'Yan Ta'adda Rundunar OPERATION THUNDER STRIKE, tana cigaba da samun nasara a jihar Kaduna, inda suke ragargazar 'yan bindiga ta jirgin sama. A ranar 12 ga watan Nuwamban 2020, rundunar sojin saman ga samu nasarar...

Al-Qeada: An Kashe Mataimakin Kwamandan

0
Al-Qeada: An Kashe Mataimakin Kwamandan Wani rahoto ya bayyana cewa an kashe mataimakin Kwamandan Al-Qeada bisa umarnin Amurka a Tehran. Ana zargin Abdullah da tarwatsa ofisoshin jakadancin Amurka a Tanzaniya da Kenya a shekarar 1998. Hukumar yaki da ta'addanci ta kasar Amurka...

Hadimin Sarki Ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Gwamnatin Kwara ta yi

0
Hadimin Sarki Ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Gwamnatin Kwara ta yi Matakin na zuwa ne biyo bayan daukar irin matakin da Jihar Legas tace zata yi. Mai magana da yawun Saraki ya ce wata 33 kenan da tsohon...

Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna

0
Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna   An saka jaki ne saboda daya daga cikin wanda zasu amfana da tallafin ya bukaci hakan. An raba wasu kayayyaki da dama kamar babura da kwanukan rufi da bulon gini. Jiga jigan ma'aikatar matasa sun...

Hatsarin kwale – Kwale: Wasu Mutane sun Rasa Rayukansu a Jahar Bauchi

0
Hatsarin kwale - Kwale: Wasu Mutane sun Rasa Rayukansu a Jahar Bauchi Kwale-kwale ya kife da mutane 23 inda 18 suka rasa rayukansu a Bauchi. Daga cikin wanda hatsarin ya afkawa akwai yara yan shekara 16 zuwa 18. An ceto matukin da...