Yakubu Gowon: Majalisar Wakilai ta yi Martani Akan Dan Majalisar Birtaniya
Yakubu Gowon: Majalisar Wakilai ta yi Martani Akan Dan Majalisar Birtaniya
Majalisar dattawa ta kira wani babban dan majalisar Birtaniya.
Dan majalisar ya yi suka ga tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon.
A ranar 23 ga watan Nuwamba, Tugendhat ya yi wa Gowon...
Hajiya Imaan Suleiman Ibrahim: Shugaba Buhari ya Nada ta a Matsatin Sabuwar Shugabar Hukumar...
Hajiya Imaan Suleiman Ibrahim: Shugaba Buhari ya Nada ta a Matsatin Sabuwar Shugabar Hukumar NAPTIP
Shugaban kasa ya yi nadi mai muhimmanci a ma'aikatar hana safarar mutane.
Najeriya na fama da matsalan safarar mutane zuwa kasashen waje domin bauta da karuwanci.
Shugaba...
Rarara: Wata Kotun Kano ta Bukaci da Mawakin ya Gurfana a Gabanta
Rarara: Wata Kotun Kano ta Bukaci da Mawakin ya Gurfana a Gabanta
Babbar kotun shari'a da ke Kano ta bukaci Dauda Kahutu Rarara ya bayyana a gabanta kafin ranar 22 ga watan Disamba.
Hakan ya biyo bayan korafin da mijin wata...
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Shugaban sojojin kasa ya yi magana game da kiran da ake yi na tsige shi.
Laftana Janar Tukur Yusuf Buratai ya ce wasu sun jahilci aikin gidan soja.
. Buratai ya ce za...
Kano: Dalilin da Yasa PDP ta Janye da Zaben Kananan Hukumomi
Kano: Dalilin da Yasa PDP ta Janye da Zaben Kananan Hukumomi
Jam'iyyar PDP reshen jahar Kano ta sanar da janyewa daga zabukan kananan hukumomi na jahar.
Ta sanar da hakan ne a ranar Juma'a ga manema labarai ta hannun shugaban kwamitin...
Jimoh Aremu ya yi Martani Akan Albashin ‘Yan Majalisa
Jimoh Aremu ya yi Martani Akan Albashin 'Yan Majalisa
Olaifa Jimoh Aremu ya ce ana yin karya game da albashin ‘Yan Majalisa.
A cewar Hon. Olaifa Jimoh, babu wani ‘Dan Majalisa da ke samun N10m.
‘Dan Majalisar ya ce ana yi masu...
Nassarawa: Anyi Nasarar kama Dan Ta’addan da ya Kashe Shugaban APC
Nassarawa: Anyi Nasarar kama Dan Ta'addan da ya Kashe Shugaban APC
A ranar Lahadi, 22 ga watan Nuwamba, aka wayi gari da samun labarin yin garkuwa da shugaban jam'iyyar APC na jihar Nasarawa, Philiph Schekwo.
Jim kadan bayan samun labarin sace...
Farfesa Muhmood Shi ya Cancanci Cigaba da Rike Kujerar INEC – Majalisar Dattawa
Farfesa Muhmood Shi ya Cancanci Cigaba da Rike Kujerar INEC - Majalisar Dattawa
Bayan makonni da zabensa, majalisa ta amince Farfesa Mahmoud Yakubu ya cigaba da gashi.
Farfesa Yakubu ya gaji Farfesa Attahiru Jega wanda yayi wa'adi daya kacal.
An tabbatar da...
Rashin Jituwa ya Gibta Tsakanin Majalisar Wakilai da Baba Buhari
Rashin Jituwa ya Gibta Tsakanin Majalisar Wakilai da Baba Buhari
Bukatar gayyatar Shugaban kasa Muhammadu Buhari gaban majalisar wakilai bai samu karbuwa ba.
A yayin zaman majalisa a ranar Talata, 1 ga watan Disamba, zauren majalisar wakilan ya kaure da hayaniya...
Gwamnan Kano: Wata Jami’ar Kasar Amurka ta Karrama Gaduje
Gwamnan Kano: Wata Jami'ar Kasar Amurka ta Karrama Gaduje
Jami'ar 'East Carolina' da ke kasar Amurka ta aikowa gwamna Ganduje takardar daukansa aiki a matsayin Farfesa.
A cewar Jami'ar, iliminn Ganduje, kwarewa a mulki, da shaidar kirki da aka yi masa...