NIS da NSCDC: Ta Sanar da Ranar Jarrabawa
NIS da NSCDC: Ta Sanar da Ranar Jarrabawa
Ma'aikatar harkokin cikin gida ta sanar da cewa za ta gudanar da jarrabawa daukan aiki a hukumominta guda biyu.
Wadanda suka nemi guraben aiki a karkashin hukumomin sun dade suna jiran sanarwar lokacin...
Hujjar da yasa na Sakawa Tagwayena Sunan Buhari da Al-Makure – Gwamnan Nasarawa
Hujjar da yasa na Saka wa Tagwayena Sunan Buhari da Al-Makure - Gwamnan Nasarawa
Gwamnan jihar Nasarawa ya rada wa tagwayensa sunan shugaba Muhammadu Buhari da na Umar Al-Makura.
Ya ce ya rada wa yaransa sunayensu ne saboda darajawa da mutuntawa...
Najeriya Tana da Tarin Arziki – Osinbajo
Najeriya Tana da Tarin Arziki - Osinbajo
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya ce Najeriya tana da arziki.
Ya ce kasar nan ta tara duk wani abu da kowacce kasa take nema don ta daukaka.
Ya fadi hakan a ranar Talata...
Tsohon shugaban NCAA Kaftin Mukhtar Usman ya Rasu
Tsohon shugaban NCAA Kaftin Mukhtar Usman ya Rasu
Kaftin Mukhtar Usman, tsohon shugaban hukumar NCAA, ya rasu a daren ranar Talata a asibiti.
Ilitrus Ahmadu, shugaban wata kungiyar harkar sufurin jiragen sama, ya tabbatar da rasuwar Kaftin Usman da safiyar ranar...
HIV: Wadanda Cutar ta fi Kamawa #UNFPA
HIV: Wadanda Cutar ta fi Kamawa #UNFPA
A ranar Talata, UNFPA ta ce kashi 50 bisa 100 na masu HIV karuwai ne da 'yan luwadi.
A cewarta, dole ne duk mai kanjamau ya kiyaye kansa daga COVID-19 don za ta iya...
Yakubu Gowon: Majalisar Wakilai ta yi Martani Akan Dan Majalisar Birtaniya
Yakubu Gowon: Majalisar Wakilai ta yi Martani Akan Dan Majalisar Birtaniya
Majalisar dattawa ta kira wani babban dan majalisar Birtaniya.
Dan majalisar ya yi suka ga tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon.
A ranar 23 ga watan Nuwamba, Tugendhat ya yi wa Gowon...
Hajiya Imaan Suleiman Ibrahim: Shugaba Buhari ya Nada ta a Matsatin Sabuwar Shugabar Hukumar...
Hajiya Imaan Suleiman Ibrahim: Shugaba Buhari ya Nada ta a Matsatin Sabuwar Shugabar Hukumar NAPTIP
Shugaban kasa ya yi nadi mai muhimmanci a ma'aikatar hana safarar mutane.
Najeriya na fama da matsalan safarar mutane zuwa kasashen waje domin bauta da karuwanci.
Shugaba...
Rarara: Wata Kotun Kano ta Bukaci da Mawakin ya Gurfana a Gabanta
Rarara: Wata Kotun Kano ta Bukaci da Mawakin ya Gurfana a Gabanta
Babbar kotun shari'a da ke Kano ta bukaci Dauda Kahutu Rarara ya bayyana a gabanta kafin ranar 22 ga watan Disamba.
Hakan ya biyo bayan korafin da mijin wata...
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Janar Buratai ya yi Martani Akan Zancen Tsige Shi
Shugaban sojojin kasa ya yi magana game da kiran da ake yi na tsige shi.
Laftana Janar Tukur Yusuf Buratai ya ce wasu sun jahilci aikin gidan soja.
. Buratai ya ce za...
Kano: Dalilin da Yasa PDP ta Janye da Zaben Kananan Hukumomi
Kano: Dalilin da Yasa PDP ta Janye da Zaben Kananan Hukumomi
Jam'iyyar PDP reshen jahar Kano ta sanar da janyewa daga zabukan kananan hukumomi na jahar.
Ta sanar da hakan ne a ranar Juma'a ga manema labarai ta hannun shugaban kwamitin...