Jimoh Aremu ya yi Martani Akan Albashin ‘Yan Majalisa
Jimoh Aremu ya yi Martani Akan Albashin 'Yan Majalisa
Olaifa Jimoh Aremu ya ce ana yin karya game da albashin ‘Yan Majalisa.
A cewar Hon. Olaifa Jimoh, babu wani ‘Dan Majalisa da ke samun N10m.
‘Dan Majalisar ya ce ana yi masu...
Nassarawa: Anyi Nasarar kama Dan Ta’addan da ya Kashe Shugaban APC
Nassarawa: Anyi Nasarar kama Dan Ta'addan da ya Kashe Shugaban APC
A ranar Lahadi, 22 ga watan Nuwamba, aka wayi gari da samun labarin yin garkuwa da shugaban jam'iyyar APC na jihar Nasarawa, Philiph Schekwo.
Jim kadan bayan samun labarin sace...
Farfesa Muhmood Shi ya Cancanci Cigaba da Rike Kujerar INEC – Majalisar Dattawa
Farfesa Muhmood Shi ya Cancanci Cigaba da Rike Kujerar INEC - Majalisar Dattawa
Bayan makonni da zabensa, majalisa ta amince Farfesa Mahmoud Yakubu ya cigaba da gashi.
Farfesa Yakubu ya gaji Farfesa Attahiru Jega wanda yayi wa'adi daya kacal.
An tabbatar da...
Rashin Jituwa ya Gibta Tsakanin Majalisar Wakilai da Baba Buhari
Rashin Jituwa ya Gibta Tsakanin Majalisar Wakilai da Baba Buhari
Bukatar gayyatar Shugaban kasa Muhammadu Buhari gaban majalisar wakilai bai samu karbuwa ba.
A yayin zaman majalisa a ranar Talata, 1 ga watan Disamba, zauren majalisar wakilan ya kaure da hayaniya...
Gwamnan Kano: Wata Jami’ar Kasar Amurka ta Karrama Gaduje
Gwamnan Kano: Wata Jami'ar Kasar Amurka ta Karrama Gaduje
Jami'ar 'East Carolina' da ke kasar Amurka ta aikowa gwamna Ganduje takardar daukansa aiki a matsayin Farfesa.
A cewar Jami'ar, iliminn Ganduje, kwarewa a mulki, da shaidar kirki da aka yi masa...
Rashin Adalci: Daga Fadar Gaskiya An Rage wa Wani Soja Matsayi
Rashin Adalci: Daga Fadar Gaskiya An Rage wa Wani Soja Matsayi
Hukumar Soji ta hukunta wani babban jami'inta kan saba dokar amfani da kafafen sada zumunta na zamani.
An hukunta Janar Adeniyi tare da hadimin na musamman.
Sojan ya lashi takobin daukaka...
2020: Dalilin da Yasa Wani Dan Sanda ya Zama Gwarzon Jami’i
2020: Dalilin da Yasa Wani Dan Sanda ya Zama Gwarzon Jami'i
Shahrarren dan sanda wanda ake ikirarin bai taba karban cin hanci ba shekaransa 30 yana aiki, CSP Francis Erhabor, ya zama 'Jami'in dan sandan shekara' a zaben lambar yabon...
Majalisar Dattawa ta Matsa Akan Sai an cire Shugabanin Tsaro
Majalisar Dattawa ta Matsa Akan Sai an cire Shugabanin Tsaro
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sallami hafsoshin tsaro da suka dade kan mulki.
Yan majalisan sun yanke wannan shawara na aikewa Buhari sakon ne sakamakon kudirin...
Nada Shugabananin Tsaro Ko Cire su Ikon Shugaban Kasa ne – Garba Shehu
Nada Shugabananin Tsaro Ko Cire su Ikon Shugaban Kasa ne - Garba Shehu
Kakakin shugaban kasa, Mallam Garba Shehu ya bayyana dalilin da yasa Shugaba Buhari ke ci gaba da ajiye shugabannin tsaro.
Shehu ya ce nada shugabannin tsaro ko tsige...
Dalilin Taron Gwamnoni 36
Dalilin Taron Gwamnoni 36
Gwamnonin Jahohi za su yi wani zama a dalilin matsalar rashin tsaro.
Kungiyar NGF za ta zauna ne a Ranar Laraba bayan harin Zabarmari.
Gwamnan Kaduna da babban bankin CBN zasu yi jawabi wajen taron.
Vanguard ta ce gwamnonin...