Ya Kamata Ayi Bincike Akan Yanda Boko Haram Ta ke Samun Makamai – Donald...
Ya Kamata Ayi Bincike Akan Yanda Boko Haram Ta ke Samun Makamai - Donald Duke
Donald Duke ya shawarci gwamnatin Najeriya a kan ta dauki matakan da ya kamata yayinda kasar ke fuskantar matsaloli na tsaro.
Tsohon gwamnan na jihar Cross...
Jam’iyyar APC ta Sanar da Ranar Taron NEC
Jam'iyyar APC ta Sanar da Ranar Taron NEC
Kakakin jam'iyyar APC, Yekini Nabena ya sanar da dage taron APC NEC.
Kamar yadda aka sanar a baya, za a yi taron ne a ranar 5 ga watan Disamba.
An mayar 8 ga watan...
Nas ta Roki Buhari ya Sallami Shugaban Tsaro
Nas ta Roki Buhari ya Sallami Shugaban Tsaro
NAS ta bukaci shugaban kasa Buhari da ya sauke shugabannin tsaro kuma ya maye gurbinsu da sabbabi masu jini a jika.
Sannan ta bukaci gwamnatin tarayya da ta nemi taimakon kawayenta da ke...
Dakta Mohammed Junaid ya Caccaki Buhari da Jam’iyar APC
Dakta Mohammed Junaid ya Caccaki Buhari da Jam'iyar APC
Batun kisan manoma 43, da mayakan kungiyar Boko Haram suka yanka, ya tayar da hankulan jama'a.
Jama'a da dama, musamman 'yan arewa, sun mamaye dandalin sada zumunta da alhinin kisan manoman.
Dattijo Dakta...
Ana Wata ga Wata: Direba ya Kara Dako Wanda ya Taba Garkuwa da Shi
Ana Wata ga Wata: Direba ya Kara Dako Wanda ya Taba Garkuwa da Shi
Direba ya gane wanda ya taba garkuwa da shi daga cikin fasinjojin sa a tashar Kwannawa da ke jihar Sokoto.
Direban wanda aka yi garkuwa da shi...
Yadda Wasu Jam’iyyu Suka Rasa Mambobin su
Yadda Wasu Jam'iyyu Suka Rasa Mambobin su
Mambobin jam’iyyun PDP da APGA fiye da 500 sun sauya sheka zuwa APC a jihar Abia.
Taron ya samu halartan Sanata Orji Kalu da shugaban APC a jihar Abia, Donatus Nwapka.
Hakan na zuwa ne...
Kuɗaɗen da Ma’akatar Wassani ke Bukata
Kuɗaɗen da Ma'akatar Wassani ke Bukata
Sunday Dare, ministan wasanni, ya ce ma'aikatar wasanni ta na bukatar miliyan N81 domin cire ciyawa daga filin wasa na MKO Abiola.
A cewar ministan, hukumar kula da muhalli ta Abuje ce ta bukaci ma'aikatar...
Harin da ya Girgiza Al-umma
Harin da ya Girgiza Al-umma
Rahoto da dumi-duminsa daga jaridar HumAngke na nuni da cewa an sauya kwamandan bataliyar sojoji da ke Zabarmari.
Batun kisan manoma 43, da mayakan kungiyar Boko Haram suka yanka, a kauyen Zabarmari ya tayar da hankulan...
‘Yan Arewa Sun Roki Pantami ya Kai Kukan su Gurin Buhari
'Yan Arewa Sun Roki Pantami ya Kai Kukan su Gurin Buhari
Batun kisan manoma 43, da mayakan kungiyar Boko Haram suka yanka, ya tayar da hankulan jama'a.
Jama'a da dama, musamman 'yan arewa, sun mamaye dandalin sada zumunta da alhinin kisan...
Wata Kungiyar Arewa na Kokarin Kaddamar da Shugaban Kasa#2023
Wata Kungiyar Arewa na Kokarin Kaddamar da Shugaban Kasa#2023
An fara tsere kan wanda zai gaji Shugaban kasa Muhammadu Buhari a kasar.
Wata kungiyar Arewa ta kaddamar da neman sahihin dan takara da zai zama shugaban kasa a 2023.
Kungiyar ta kuma...