Daliban da Akai Garkuwa Dasu na ABU Sun Samu Yanci

0
Daliban da Akai Garkuwa Dasu na ABU Sun Samu Yanci Daliban jami'ar Ahmadu Bello da ke Zariya su tara da aka yi garkuwa da su, sun samu yancinsu. Shugaban tsaro na jami'ar ya tabbatar da hakan sai dai ya ce yana...

An Samu Gawar Shugaban APC Din da Akai Garkuwa da Shi

0
An Samu Gawar Shugaban APC Din da Akai Garkuwa da Shi An tsinci gawar shugaban jam'iyyar APC na jihar Nasarawa. Wata majiya ta kusa da iyalansu, ta shaida wa manema labarai hakan a ranar Lahadi. Duk da dai har yanzu jam'iyyar APC...

Gwamnatin Tarayya Zata Rage Harajin Motoci

0
Gwamnatin Tarayya Zata Rage Harajin Motoci - Hameed Ali A shekarar 2019 ne shugaban hukumar kwatsan, Hameed Ali, ya shawarci gwamnati ta rage harajin shigo da motoci. Hameed Ali ya ce kara farashin da gwamnati ta yi ya sace gwuiwar masu...

Wasu Fussatatun Matasa Sun Harbe Wani Dan Sanda Har  Cikin Caji Ofis

0
Wasu Fussatatun Matasa Sun Harbe Wani Dan Sanda Har  Cikin Caji Ofis Wata zanga-zanga ta barke ranar Juma'a a babban ofishin rundunar 'yan sanda da ke yankin Ado a jihar Ekiti. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar ya ce masu zanga-zangar suna...

Anyi Garkuwa da Wani Shugaban APC

0
Anyi Garkuwa da Wani Shugaban APC Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun shiga har gida tare da yin awon gaba da shugaban jam'iyyar APC a jihar Nasarawa. Kamar yadda kwamishinan 'yan sandan jihar, Emmanuel Bola...

 Wani Shugaban PDP Ya Rasu Bayan ‘Yan Bindiga Sun Harbe Shi – Lawal Dako

0
 Wani Shugaban PDP Ya Rasu Bayan 'Yan Bindiga Sun Harbe Shi - Lawal Dako   Allah ya yi wa Alhaji Lawal Dako, shugaban jam'iyyar PDP na karamar hukumar Sabuwa a Katsina rasu. Alhaji Lawal Dako ya rasu ne sakamakon harbinsa da 'yan...

2023: Wasu Ministocin Buhari Suna Son Haye Kan Kujerarsa

0
2023: Wasu Ministocin Buhari Suna Son Haye Kan Kujerarsa   Bayani da zafi ya nuna cewa wasu ministocin Buhari biyu suna zawarcin kujerarsa. Kamar yadda aka gano, suna daga cikin wadanda suka assasa sauke Adam Oshiomhole. An gane cewa basu son tsarin mulkin...

2023: Ba Zamu Laminta ba Kirista da Arewa ya Zama Mataimakin Shugaban Kasa –...

0
2023: Ba Zamu Laminta ba Kirista da Arewa ya Zama Mataimakin Shugaban Kasa - Farfesa Mahuta   Tuni an fara kulle-kulle da maganganu a kan gwamnati ta gaba da zata karbi mulki daga hannun Buhari. Yanki arewacin Nigeria ba zai manta da...

Zamfara: ‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Liman da Wasu Masallata, Sun Kashe Wasu

0
Zamfara: 'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Liman da Wasu Masallata, Sun Kashe Wasu   'Yan bindiga sun kai hari masallacin Juma'a a kauyen Dutsin Gari a Kanoma Jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane biyar bayan sun bude wuta wadda hakan yasa...

Gwamnan Ebonyi ya Sallami Wasu Hadimansa

0
Gwamnan Ebonyi ya Sallami Wasu Hadimansa Gwamnan Ebonyi ya sake rabuwa da wasu hadimansa bayan komawa APC. Ya shahara da sallaman hadimansa idan ya fahimci ba sa aikinsu yadda ya bukata. Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya sallami hadimansa hudu kan zargin...