Yadda ALLAH ya Tserar da ni Daga Hannun ‘Yan Bindiga – Wani Basarake

0
Yadda ALLAH ya Tserar da ni Daga Hannun 'Yan Bindiga - Wani Basarake   Basarake mai daraja ta ɗaya a Jihar Kogi ya bayyana yada ya tsallake rijiya da baya yayin da ƴan bindiga suka tare motarsa. Basaraken ya alakanta rushe rundunar...

ASUU: Muna Kan Bakarmu Akan Yajin Aiki

0
ASUU: Muna Kan Bakarmu Akan Yajin Aiki   ASUU ta yi watsi da rahoton cewa ta janye daga yajin aiki. Kungiyar ta malamai ta fara yaji ne tun watan maris gabanin bullar cutar Korona a Najeriya. Shugaban kungiyar malaman jami'o'i a Najeriya ASUU,...

Oyo: An Kama Wasu Mutane Akan Babbakke Naman ‘Yan Sanda

0
Oyo: An Kama Wasu Mutane Akan Babbakke Naman 'Yan Sanda Ana zargin wasu mutane biyu da cin babbakakken naman yan sanda a Ibadan babban birnin jihar Oyo. Duka su biyun sun karyata zargin yayin da kowa yake alakanta laifin ga dan...

‘Yan Sandan Katsaina Sunyi Nasarar Kama Wasu ‘Yan Fashi

0
'Yan Sandan Katsina Sunyi Nasarar Kama Wasu 'Yan Fashi 'Ƴan sanda a Jihar Katsina sun cafke wasu matasa da ke kashe ƴan acaɓa bayan sun sace baburansu. Asirin matasan ya tonu ne yayin da ake bincike kan fasa wani shago da...

Bayelsa: INEC ta Cire Jam’iyyar APC Daba Zaben Maye Gurbin Kujeran Sanata

0
Bayelsa: INEC ta Cire Jam'iyyar APC Daba Zaben Maye Gurbin Kujeran Sanata Hukumar gudanar da zaben kasa INEC ta cire jam'iyyar All Progressives Congress APC da dan takarata Peremobowei Ebebi, daga musharaka a zaben kujerar dan majalisan dattawa mai wakiltan...

Manyan ‘Yan Siyasa Sun Taya Tsohon Shugaban Kasa Murnar Zagayowar Haihuwarsa – Jonathan

0
Manyan 'Yan Siyasa Sun Taya Tsohon Shugaban Kasa Murnar Zagayowar Haihuwarsa - Jonathan   Bikin taya murnar ranar zagayowar haihuwar tsohon shugaba Jonathan ya samu halartar manyan jami'an gwamnatinsa da gwamnati mai ci. Daga cikin mahalarta taron akwai gwamnonin Jigawa, Yobe, da...

Ya Musanta Jita-Jitar da Ake Akan IPPIS na ASUU – Ngige

0
Ya Musanta Jita-Jitar da Ake Akan IPPIS na ASUU -  Ngige Ministan Kwadago ya yi fashin baki kan tattaunawa gwamnati da ASUU ranar Juma'a. Ya musanta maganar cewa a cire malaman jami'o'i daga manhajar IPPIS. Gwamnatin tarayya ta yiwa ASUU tayi N65bn...

Jami’an ‘Yan Kwana-Kwana Sunyi Nasarar Ceto Wata Dattijuwa a Rijiya

0
Jami'an 'Yan Kwana-Kwana Sunyi Nasarar Ceto Wata Dattijuwa a Rijiya Jami'an hukumar Kwana kwana sun yi nasarar ceto wata dattijuwa mai shekaru 80 da ta fada cikin rijiya a Kano. Dattijuwar wacce ke zaune a Tundun Wuzurchi ta fada cikin rijiyar...

Ya Zama Wajibi Dan kabilar Igbo ya Gaji Buhari 2023 – Abaribe

0
Ya Zama Wajibi Dan kabilar Igbo ya Gaji Buhari 2023 - Abaribe   Shugaban marasa rinjaye a majalisa ya soki Buhari na bangaranci. Wannan ba shi bane karo na farko da zai zargi Buhari da rashin son kabilarsa ba. Ya ce wajibi ne...

Karo na Biyu da Najeriya ta Fada Cikin Matsanancin Halin Tattalin Arziki

0
Karo na Biyu da Najeriya ta Fada Cikin Matsanancin Halin Tattalin Arziki   Alkallumar kiddigar abinda kasa ke samu sun nuna cewa Najeriya ta sake shiga matsin tatallin arziki a hukumance. Matsin tattalin arzikin da kasar ta fada shine mafi muni da...