‘Yan Sandan Katsaina Sunyi Nasarar Kama Wasu ‘Yan Fashi
'Yan Sandan Katsina Sunyi Nasarar Kama Wasu 'Yan Fashi
'Ƴan sanda a Jihar Katsina sun cafke wasu matasa da ke kashe ƴan acaɓa bayan sun sace baburansu.
Asirin matasan ya tonu ne yayin da ake bincike kan fasa wani shago da...
Bayelsa: INEC ta Cire Jam’iyyar APC Daba Zaben Maye Gurbin Kujeran Sanata
Bayelsa: INEC ta Cire Jam'iyyar APC Daba Zaben Maye Gurbin Kujeran Sanata
Hukumar gudanar da zaben kasa INEC ta cire jam'iyyar All Progressives Congress APC da dan takarata Peremobowei Ebebi, daga musharaka a zaben kujerar dan majalisan dattawa mai wakiltan...
Manyan ‘Yan Siyasa Sun Taya Tsohon Shugaban Kasa Murnar Zagayowar Haihuwarsa – Jonathan
Manyan 'Yan Siyasa Sun Taya Tsohon Shugaban Kasa Murnar Zagayowar Haihuwarsa - Jonathan
Bikin taya murnar ranar zagayowar haihuwar tsohon shugaba Jonathan ya samu halartar manyan jami'an gwamnatinsa da gwamnati mai ci.
Daga cikin mahalarta taron akwai gwamnonin Jigawa, Yobe, da...
Ya Musanta Jita-Jitar da Ake Akan IPPIS na ASUU – Ngige
Ya Musanta Jita-Jitar da Ake Akan IPPIS na ASUU - Ngige
Ministan Kwadago ya yi fashin baki kan tattaunawa gwamnati da ASUU ranar Juma'a.
Ya musanta maganar cewa a cire malaman jami'o'i daga manhajar IPPIS.
Gwamnatin tarayya ta yiwa ASUU tayi N65bn...
Jami’an ‘Yan Kwana-Kwana Sunyi Nasarar Ceto Wata Dattijuwa a Rijiya
Jami'an 'Yan Kwana-Kwana Sunyi Nasarar Ceto Wata Dattijuwa a Rijiya
Jami'an hukumar Kwana kwana sun yi nasarar ceto wata dattijuwa mai shekaru 80 da ta fada cikin rijiya a Kano.
Dattijuwar wacce ke zaune a Tundun Wuzurchi ta fada cikin rijiyar...
Ya Zama Wajibi Dan kabilar Igbo ya Gaji Buhari 2023 – Abaribe
Ya Zama Wajibi Dan kabilar Igbo ya Gaji Buhari 2023 - Abaribe
Shugaban marasa rinjaye a majalisa ya soki Buhari na bangaranci.
Wannan ba shi bane karo na farko da zai zargi Buhari da rashin son kabilarsa ba.
Ya ce wajibi ne...
Karo na Biyu da Najeriya ta Fada Cikin Matsanancin Halin Tattalin Arziki
Karo na Biyu da Najeriya ta Fada Cikin Matsanancin Halin Tattalin Arziki
Alkallumar kiddigar abinda kasa ke samu sun nuna cewa Najeriya ta sake shiga matsin tatallin arziki a hukumance.
Matsin tattalin arzikin da kasar ta fada shine mafi muni da...
Kaduna: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kusa da Tashar Jirgin Kasa
Kaduna: 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kusa da Tashar Jirgin Kasa
Mahara sun kai hari kusa da tashar jirgin kasa a jihar Kaduna a daren Juma'a, 20 ga watan Nuwamba.
Yan bindigan sun kashe wani bawan Allah sakamakon harbinsa da suka...
Gwamnan Bauchi ya Musanta Zance Barin Shi Jam’iyyar PDP
Gwamnan Bauchi ya Musanta Zance Barin Shi Jam'iyyar PDP
Gwamna Bala Mohammad na Jihar Bauchi ya musanta raɗe raɗin cewa zai fice daga jam'iyyar PDP.
Gwamnan ya bayyana cewa duk wani batu dangane da canjin sheka ko zaɓen 2023 abu ne...
Wasu Gwamnonin APC Sun Ziyarci Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan
Wasu Gwamnonin APC Sun Ziyarci Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan
Jaridar TheCable ta wallafa rahoton yadda wasu gwamnoni da jagororin jam'iyyar APC suka ziyarci tsohon shugaban kasa; Goodluck Jonathan.
Ana zargin cewa ganawar ba zata rasa nasaba da kulle-kullen takarar shugaban...