Wasu Ministocin Ƙasashen musulmai Sun Shiga Taro

0
Wasu Ministocin Ƙasashen musulmai Sun Shiga Taro Nijar na karɓar bakuncin taron ministocin harakokin wajen mambobin ƙungiyar ƙasashen musulmi ta OIC karo na 47 a birnin Yamai. Taron ministocin na ƙasashen musulmi na kwanaki biyu na tattaunawa ne kan taken “hadin...

Anyi Asarar Rayuka a Rikicin Chadi

0
Anyi Asarar Rayuka a Rikicin Chadi   Mutum aƙalla 22 ne suka mutu sakamakon wani mummunan rikici da ya kaure tsakanin makiyaya Larabawa da manoma da ke zaune a yankin Kabbia da ke kudancin Chadi. Ana kyautata zaton rashin jituwar ta samo...

Shafin da Zai Taimaki Matasa – Sadiya Farouq

0
Shafin da Zai Taimaki Matasa - Sadiya Farouq Gwamnatin tarayya ta bude sabon shafin da zai taimakawa tsaffin matasan N-Power dman neman tallafi da jari na babban bankin Najeriya CBN, rahoton Leasership. Wannan shafi da ma'aikatar jinkai da walwala ta shirya...

Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki

0
Kungiyar ASUU zata Janye Yajin Aiki Bayan awanni 10 ana tattaunawa, da yiwuwa dalibai zasu koma makaranta ranar Litinin. Gwamnati ta karawa malaman jami'an naira bilyan biyan kan tayin da ta musu a baya. Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU ta amince za...

Wani Gunki Mai Shekarau 600 ya Samu ‘Yanci

0
Wani Gunki Mai Shekarau 600 ya Samu 'Yanci An sace gunkin Ife Terracota, na masarautar Ife, daga Najeriya a shekarar 2019. A cewar ministan labarai, Lai Mohammed, ya ce an bi da gunkin ta cikin kasar Ghana kafin zuwa kasar Netherlands. Jami'an...

Daga Dukkan Alamu Wani Gwamnan Arewa Zai Canza Jam’iyya

0
Daga Dukkan Alamu Wani Gwamnan Arewa Zai Canza Jam'iyya Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya taya Dave Umahi na jihar Ebonyi murnar ficewa daga jam'iyyar PDP. Matawalle ya bayyana cewa akwai wasu matsaloli a jam'iyyar ta PDP wadda sune sukayi sanadin Umahi...

Ebonyi: Ta Roki Kotu da ta Dakatar da Shugabannin Rikon Kwarya

0
Ebonyi: Ta Roki Kotu da ta Dakatar da Shugabannin Rikon Kwarya An shigar da karar Shugabannin jam’iyyar PDP a jihar Ebonyi a kotu. Shugabannin da aka ruguza suna kalubalantar matakin da aka dauka. Alkali ya yi na’am da rokon da Lauyan dake...

Dalilin Komawata APC – Sanata Elisha Abbo

0
Dalilin Komawata APC - Sanata Elisha Abbo   Sanata Ishaku Abbo na jihar Adamawa ya canja sheka, daga PDP zuwa APC. A cewarsa, da a cikin duhu yake, amma canja shekarsa yanzu ya koma haske. Ya kara da cewa, ya koma jam'iyyar APC...

Mun Kunsan Kawo Karshen ‘Yan Ta’adda – John Enenche

0
Mun Kunsan Kawo Karshen 'Yan ta'adda - John Enenche   Kwanan nan ta'addanci zai zo karshe a Najeriya, cewar kakakin rundunar sojin Najeriya, John Enenche. Ya fadi hakan ne a ranar Alhamis, yayin gabatar da jawabi game da nasarorin sojoji a Abuja. A...

Rabi’u Kwankwaso: Gwamnatin Kano ta yi wa Tsohon Gwamna Karamci

0
Rabi'u Kwankwaso: Gwamnatin Kano ta yi wa Tsohon Gwamna Karamci Gwamnatin Jihar Kano ta yi sabbin nade nade a masarautar karamar hukumar Karaye. Wani jami'i daga karamar hukumar Karaye ya bayyana cewa sabbin wadanda aka yi wa nadin za su fara...