SSS Sunyi Nasarar Kama Wasu Ma’aurata da Miyagun Makamai

0
SSS Sunyi Nasarar Kama Wasu Ma'aurata da Miyagun Makamai   Jami'an 'yan sandan farin kaya sun kama wani Usman Shehu da matarsa, Aisha Abubakar da miyagun kaya. Sun kama su ne a wani kauye da ke karamar hukumar Rimi a jihar Katsina,...

Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro – Zulum

0
Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro - Zulum Zulum ya bukaci gwamnonin yankinsa su tashi tsaye kafin rikicin yan bindiga yayi kamari. Gwamnan ya gana da gwamnonin Arewa maso gabashin Najeriya. Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya...

Anyi Garkuwa da Wasu a Abuja

0
Anyi Garkuwa da Wasu a Abuja   Rashin tsaro a babbar birnin tarayya, Abuja na kara tabarbarewa a kulla-yaumin. A wannan karon, yan sanda ne suka sanar da batun sace wasu mutane. Wata sanarwa daga hukumar yan sanda ya ce an yi garkuwa...

Rashin Sani Yafi Dare Duhu: Wasu Masoya Sun Gano Baban Su Daya

0
Rashin Sani Yafi Dare Duhu: Wasu Masoya Sun Gano Baban Su Daya Sai da na gabatar da ita, mahaifina ya tabbatar min da cewa kanwata ce, cewar Njoroge. Wani saurayi dan kasar Kenya yana shirin angwancewa da Wanjiku ya gano kanwarsa...

Dalilin da Yasa Ban je Gaban Kotu ba – Abdulrasheed Maina

0
Dalilin da Yasa Ban je Gaban Kotu ba - Abdulrasheed Maina Abdulrasheed Maina yayi magana da wani gidan rediyo daga inda ya ke kwance. Tsohon jami’in gwamnatin yace jinya ta hana shi fitowa yayin da ake ta nemansa. Ya zargi EFCC da...

Jahar Niger: Dalilin Rage Kudin Ma’aikata

0
Jahar Niger: Dalilin Rage Kudin Ma'aikata A ranar Laraba ne kafafen yada labarai suka sanar da cewa gwanatin jihar Neja ta zabge albashin ma'aikata da kaso 50. A cikin wani jawabi da kwamshinan yada labari na jihar ya fitar, ya bayyana...

Maguɗin Zaɓe da Tuggu Aka yi Min – Trump

0
Maguɗin Zaɓe da Tuggu Aka yi Min - Trump Duk da ofishin shugaban kasa ya fara barinsa, har yanzu shugaba Donald Trump ya ki saduda cewa an kayar da shi a zabe. Trump ya kekasa kasa, ya yi mirisisi, tare da...

Ana Fuskantar wani ya na yi a Najeriya – Sa’ad Abubakar

0
Ana Fuskantar wani ya na yi a Najeriya - Sa'ad Abubakar Sultan na Sakkwato, Alhaji Abubakar Sa'ad III, ya koka a kan mawuyacin halin da kasar ke ciki a yanzu. Sarkin Musulmin ya bayyana cewa tsadar albasa kadai da ake fama...

Ranar da Kotu zata Bada Belin Ndume

0
Ranar da Kotu zata Bada Belin Ndume   Alkalin babbar kotun tarayya ta Abuja, Okon Abang ya tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan bukatar belin Ndume. Abang dai ya tsare Ndume a gidan maza tun ranar Litinin bayan ya kasa...

Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja

0
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja Bayan watanni biyu a rashinsa, hukumar Sojin Najeriya ta karrama Jarumi Kanal Bako. Kanal Bako ya rasa rayuwarsa ne a faggen fama a Arewa maso gabas. Gwamnan jihar Borno ya yi alhinin mutuwar Kana;...