Ana Fuskantar wani ya na yi a Najeriya – Sa’ad Abubakar
Ana Fuskantar wani ya na yi a Najeriya - Sa'ad Abubakar
Sultan na Sakkwato, Alhaji Abubakar Sa'ad III, ya koka a kan mawuyacin halin da kasar ke ciki a yanzu.
Sarkin Musulmin ya bayyana cewa tsadar albasa kadai da ake fama...
Ranar da Kotu zata Bada Belin Ndume
Ranar da Kotu zata Bada Belin Ndume
Alkalin babbar kotun tarayya ta Abuja, Okon Abang ya tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan bukatar belin Ndume.
Abang dai ya tsare Ndume a gidan maza tun ranar Litinin bayan ya kasa...
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja
Hukumar Sojoji ta Karama Wani Sanannan Marigayin Soja
Bayan watanni biyu a rashinsa, hukumar Sojin Najeriya ta karrama Jarumi Kanal Bako.
Kanal Bako ya rasa rayuwarsa ne a faggen fama a Arewa maso gabas.
Gwamnan jihar Borno ya yi alhinin mutuwar Kana;...
AFAN: Muna Rokon Shugaba Buhari da Kar a Bude Boda
AFAN: Muna Rokon Shugaba Buhari da Kar a Bude Boda
Ministar Kudi ta ce sun baiwa shugaba Buhari shawara ya bude iyakokin Najeriya.
An rufe iyakokin ne tun watan Agustam 2019 don hana shigo da kayayyaki.
Manoman Najeriya sun nuna mabanbancin ra'ayi...
Shugaban Bankin AFDB ya yi Magana Akan Yakubu Gowon
Shugaban Bankin AFDB ya yi Magana Akan Yakubu Gowon
Shuganan bankin AfDB Akinwumi Adesina ya kare Yakubu Gowon kan zargin da wani dan majalisar dokokin Birtaniya yayi a kansa.
Dan majalisar ya zargi tsohon shugaban kasar a mulkin soja da sace...
Rashin Tsaro Ya ci Tura – Sarkin Musulmai
Rashin Tsaro Ya ci Tura - Sarkin Musulmai
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar II, ya yi Alla-wadai da lamarin tsaro ya tabarbare a Arewacin Najeriya, inda yace yan bindiga na cin karansu ba babbaka.
Sarkin Musulmi wanda shine shugaban...
Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa
Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa
Gowon ya mayar da martani ga dan majalisar dokokin Birtaniya wanda ya zarge shi da sace rabin kudin CBN a 1975.
Tsohon shugaban kasar a mulkin soja ya karyata zargin, inda ya...
EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho
EFCC: Ba Maina Kadai Bane ya Dibi Kudin Fansho
Wata Rouqquaya Ibrahim ta shaida wa babbar kotun tarayya cewa ba Maina kadai bane ya saci kudin fansho.
Bincike ya nuna Maina da wani ma'aikacin hukumar, Stephen Oronsaye ne suka saci naira...
An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami’ansa
An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami'ansa
Gwamna Umahi na jihar Ebonyi ya fatattaki wasu jami'ai 2 masu kula da kananan hukumoni a kan rashin goyon bayansa.
Sun ki sanya hannu a wata takarda wacce ya nemi duk wani mabiyinsa...
Kudu: Abinda Muke So Shugaba Buhari ya yi Mana
Kudu: Abinda Muke So Shugaba Buhari ya yi Mana
An gudanar da taro tsakanin gwamnoni da sauran masu fada aji a yankin kudu maso kudu da tawagar gwamnatin tarayya.
A yayin taron, jiga-jigan yankin kudancin kasar sun gabatarwa da Shugaban kasa...




















