Arewa: Gwamnonin Sun Sha Alwashin Tabbatar da Hadin Kan Najeriya

0
Arewa: Gwamnonin Sun Sha Alwashin Tabbatar da Hadin Kan Najeriya A ranar Litinin, 2 ga watan Nuwamba gwamnonin arewa suka yi wani taro a gidan Sir Kashim Ibrahim da ke Kaduna. Ba gwamnoni kadai suka je taron ba, ministoci, manyan sarakuna,...

Ibadan: Sojojin Najeriya Sun Zane Wasu ‘Yan Mata, Sun Aske Gashin Kan Wasu Samari

0
Ibadan: Sojojin Najeriya Sun Zane Wasu 'Yan Mata, Sun Aske Gashin Kan Wasu Samari Sojoji suna aske gashin kan maza masu tara gashi da kuma zane mata masu damammun tufafi a Ibadan. A yau ne aka wayi gari ana ganin bidiyoyin...

Nasarawa: Mutanen da Akai Garkuwa Dasu a Wani masallaci Sun Samu ‘Yanci

0
Nasarawa: Mutanen da Akai Garkuwa Dasu a Wani masallaci Sun Samu ‘Yanci An fito da mutanen da aka yi garkuwa da su a masallaci a Nasarawa. Wannan mummunan lamarin dai ya auku ne a garin Gwargwada-Sabo - Sai da aka tara...

Kebbi: Uwargidan Gwamnan ta yi Martani Mai Zafi ga Wani Matashi

0
Kebbi: Uwargidan Gwamnan ta yi Martani Mai Zafi ga Wani Matashi Matar mai girma gwamnan jihar Kebbi, Atiku Bagudo ta mayar da martani ga wani a Twitter, bayan yayi mata tsokacin da taga bazata iya kyalesa ba Ta wallafa hotunan wasu...

Ondo: Wasu Mutune Sun Mutu Sakamakon Trela da ta Afka Musu a Kasuwa

0
Ondo: Wasu Mutune Sun Mutu Sakamakon Trela da ta Afka Musu a Kasuwa Trela ta kubce wa direba ta faɗa cikin kasuwa ta kashe mutum 10. Hatsarin ya faru ne a yammacin ranar Asabar a kasuwar Akungba a jihar Ondo -...

Sarkin Musulmai: Wawusan Kayan Tallafin Korona Bai Hallata ba

0
Sarkin Musulmai: Wawusan Kayan Tallafin Korona Bai Hallata ba Sarki Musulmi ya yi Alla-wadai da irin sace-sacen kayan abincin da aka yi a Najeriya. Sultan ya ce ya zama wajibi masu fada aji su fito suyi magana kan lamarin - Ya...

Sarkin Calabar: Kawai ka Sauka Daga Mulki ka Gaza- Gwamnan Cross River

0
Sarkin Calabar: Kawai ka Sauka Daga Mulki ka Gaza- Gwamnan Cross River Irin ta Kano, Sarkin gargajiyan jihar Cross River ya yi fito-na-fito da gwamnan. Ya ce gwamnan ya daina daukar wayansa kuma ba ya kiransa - Ya zargi gwamnan da...

Najeriya: Shugaban Kasar ya yi Ta’aziyyar Mutuwar Igwe Alex Nwokedi

0
Najeriya: Shugaban Kasar ya yi Ta'aziyyar Mutuwar Igwe Alex Nwokedi Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar rasuwar Igwe Alex Nwokedi, Uthoko na Achalla. Marigayi Igwe Alex Nwokedi shine basaraken garin Achalla da ke jihar Anambra kuma ya...

Faransa: An Bindige Malamin Coci

0
Faransa: An Bindige Malamin Coci Wani mutum ya harbi malamin coci a Faransa a yayin da ya ke kokarin rufe cocinsa a ranar Asabar. Masu bada agajin gaggawa sun halarci wurin suna kokarin ceto ran malamin a yayin da wanda ya...

2023: Wata Kungiya ta yi Barazanar Yin Karar El-Rufai a Kotu

0
2023: Wata Kungiya ta yi Barazanar Yin Karar El-Rufai a Kotu Wata kungiya ta yi barazanar yin karar El-Rufai har kotun koli don tilasta shi tsayawa takarar shugaban kasa a 2023. Babuga, shugaban kungiyar ta Nasiriyya ya ce babu wanda ya...