Home DUNIYA Page 4

DUNIYA

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Masarautar Saudiyya ta Fara Karbar Rigakafin COVID-19

0
Masarautar Saudiyya ta Fara Karbar Rigakafin COVID-19   Shugaba mai matsayi bayan sarki, ya karbi alluran rigakafin COVID-19. Saudiyya ta amince a yiwa al'ummarta alluran rigakafin da kamfanin Pfizer/Biontech ta samar. Yayinda kasashen duniya ke rabawa al'ummarsu rigakafin, babu ko guda a Najeriya. An...

Yaduwar Korona: Kasashen da Suka Hana Shigowa Daga Ingila

0
Yaduwar Korona: Kasashen da Suka Hana Shigowa Daga Ingila   Akalla kasashe 45 ne suka dakatar da jiragen sama daga Ingila yayinda kasar ke samun karuwar wadanda suka kamu da cutar korona a sabon rukunin bullar ta. An tattaro cewa wani sabon...

Najeriya: Da yiyiwar Za’a Kara Saka Dokar Kulle Karo na Biyu a Kasar

0
Najeriya: Da yiyiwar Za'a Kara Saka Dokar Kulle Karo na Biyu a Kasar   Duk da sanar da cewa an samu rigakafin annobar kwayar cutar korona, har yanzu annobar ba ta daina firgita duniya ba. Tuni jihohin Nigeria da dama suka sanar...

Kasar Saudiyya ta Hana Kai-kawon Jiragen Sama da na Ruwa

0
Kasar Saudiyya ta Hana Kai-kawon Jiragen Sama da na Ruwa Kasar Saudiyya ta dakatar da zirga zirgar jiragen sama da ruwa daga kasashen waje. Hakan na zuwa ne a matsayin mataki na dakile yaduwar annobar korona karo na biyu. A baya bayan...

ƙasar Amurka ta Cire Kuɗaɗen Biza ga ƴan Najeriya

0
ƙasar Amurka ta Cire Kuɗaɗen Biza ga ƴan Najeriya   Gwamnatin Amurka ta yafe biyan kudin biza ga 'yan Nigeria ma su sha'awar ziyartar kasar. Ma'aikatar harkokin waje ta Amurka ta ce cire kudin ya biyo bayan ragi da cire kudin daukan...

Najeriya: Kasar Saudiyya ta Nuna Alhinin Kisan Manoma

0
Najeriya: Kasar Saudiyya ta Nuna Alhinin Kisan Manoma Kasar Saudiyya ta bayyana alhininta a kan kisan manoman jihar Borno da ake zargin 'yan Boko Haram sun yi. Saudiyya ta mika sakon ta'aziyyarta ga iyalan wadanda al'amarin ya shafa da gwamnatin Najeriya...

Wasu Ministocin Ƙasashen musulmai Sun Shiga Taro

0
Wasu Ministocin Ƙasashen musulmai Sun Shiga Taro Nijar na karɓar bakuncin taron ministocin harakokin wajen mambobin ƙungiyar ƙasashen musulmi ta OIC karo na 47 a birnin Yamai. Taron ministocin na ƙasashen musulmi na kwanaki biyu na tattaunawa ne kan taken “hadin...

Endsars: Gwamnatin Najeriya Tayi Martani Akan Gwamnatin Ingila

0
Endsars: Gwamnatin Najeriya Tayi Martani Akan Gwamnatin Ingila Najeriya ta yi martani game da barazanar da Majalisar Ingila ta ke yi mata. Gwamnatin Tarayya ta ce hujjojin da Majalisar tayi aiki dasu duk na bogi ne. Lai Mohammed yace wannan ya sha...

Mutum na Biyu da Yafi Arziki a Fadin Duniya

0
Mutum na Biyu da Yafi Arziki a Fadin Duniya A shekarar 2020, Elon Musk ya maye gurbin Bill Gates, wanda yanzu haka, shine mutum na 2 a kudi, duk duniya. Elon Musk, CEO din Tesla ne, yana da dukiya mai kimar...

Amurka ta Sakawa Wasu Takunkumai na Shiga Kasar

0
Amurka ta Sakawa Wasu Takunkumai na Shiga Kasar Amurka ta kakaba wa wasu kasashen Afrika sabbin takunkumai na shiga kasarta. A sabuwar dokar tafiye-tafiye na Shugaba Donald Trump, dole sai kasashen sun fara biyan dala 15 kafin amincewa su tafi kasar. Sabuwar...
- Advertisement -
Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga