NDLEA ta Kama Mai Shekara 48 da Hodar Iblis ta Fiye da N4bn
NDLEA ta Kama Mai Shekara 48 da Hodar Iblis ta Fiye da N4bn
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA sun ce sun kama wani mutum ɗauke da hodar iblis mai nauyin kilogiram 19.4 da kuɗinta...
Lokaci ya yi da Gwamnatin Najeriya za ta Daina Biyan Tallafin Man Fetur –...
Lokaci ya yi da Gwamnatin Najeriya za ta Daina Biyan Tallafin Man Fetur - Dangote
Shugaban matatar man fetur ta Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya ce lokaci ya yi da gwamnatin Najeriya za ta daina biyan kuɗin tallafin man fetur.
Dangote...
An kashe Fitaccen ƙasurgumin ɗan Bindiga da Yaransa Biyu a Zamfara
An kashe Fitaccen ƙasurgumin ɗan Bindiga da Yaransa Biyu a Zamfara
Rahotanni na nuna cewa an kashe ƙasurgumin ɗanbindiga, Kachalla Sani Black a Zamfara.
Ƴan sa-kai ne suka fafata da ɗanbindigar, suka kashe shi, suka ƙwato bindigogi ƙirar AK-47 guda biyu,...
Yanzu Lokaci ya Wuce da Zan Saye Arsenal – Dangote
Yanzu Lokaci ya Wuce da Zan Saye Arsenal - Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya ce yanzu lokaci ya wuce da zai saya ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da ke Ingila, inda ya ce zai cigaba da...
An Samu Na’ukan Cutar Polio Guda 70 a Jihohi 14 na Arewacin ƙasar –...
An Samu Na'ukan Cutar Polio Guda 70 a Jihohi 14 na Arewacin ƙasar - Gwamnatin Najeriya
Najeriya na fuskantar ƙaruwar yaɗuwar sabuwar na'uin cutar polio ta cVPV2, kamar yadda Hukumar Kiwon Lafiya a Matakin Farko ta bayyana.
Babban daraktan hukumar, Dokta...
Jami’an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-Zanga 42 a Ghana
Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-Zanga 42 a Ghana
‘Yan sanda a Ghana sun ce sun damke mutane 42 cikin masu zanga-zanga a Accra, babban birnin ƙasar.
Hakan ya biyo rikicin da ya faru bayan cin karo da ƴansanda da masu...
Ambaliyar Maiduguri: Gwamna Zulum ya Kafa Kwamitin Rabon Kayan Tallafi
Ambaliyar Maiduguri: Gwamna Zulum ya Kafa Kwamitin Rabon Kayan Tallafi
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya kafa kwamitin rabon kayan tallafi ga mutanen da iftila’in ambliya ya shafa a Maiduguri, babban birnin jihar.
Wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Bukar...
Bayan watanni 7: Daliban Jami’ar Gusau Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan Bindiga
Bayan watanni 7: Daliban Jami'ar Gusau Sun Kubuta Daga Hannun 'Yan Bindiga
Jihar Zamfara - Dalibai da malaman jami'ar tarayya ta Gusau (FUG) sun shaki iskar yanci bayan shafe akalla watanni bakwai a hannun yan bindiga.
A watan Satumba, 2023 ne...
Jihohin Najeriya 17 za su Fuskanci Ruwan Sama Kamar da Bakin Kwarya – NiMET
Jihohin Najeriya 17 za su Fuskanci Ruwan Sama Kamar da Bakin Kwarya - NiMET
Abuja - Hukumar da ke hasashen yanayi a Najeriya, NiMET ta bayyana cewa wasu jihohin Najeriya za su fuskanci ruwan sama kamar da bakin kwarya.
Hukumar ta...
Zaɓen Edo: ‘Yansanda sun Kama Mutane Biyu Bisa Zargin Tayar da Tarzoma
Zaɓen Edo: ‘Yansanda sun Kama Mutane Biyu Bisa Zargin Tayar da Tarzoma
'da ke gudanar a yau Asabar.
Cikin wata sanarwa da kakakin rundunar ‘yansandan ƙasar, ACP Olumuyiwa Adejobi, ya fitar ranar Asabar, ya ce ‘yansandan sun kama mutanen biyu masu...