Zaman Lafiya ya fi Yaki – Tubabbun ‘Yan Boko Haram ga ‘Yan Najeriya
Zaman Lafiya ya fi Yaki - Tubabbun 'Yan Boko Haram ga 'Yan Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya a jahar Borno ta tabbatar da karbar wasu 'yan ta'addan Boko Haram da suka tuba.
'Yan ta'addan sun mika wuya ne tare da bayyana nadamar...
Gwamnatin Jahar Borno ta Sake Samun Dalibar Chibok 1 da Yaranta 2
Gwamnatin Jahar Borno ta Sake Samun Dalibar Chibok 1 da Yaranta 2
Bayan shekara 7, an sake gano daya daga cikin yan matan makarantar Chibok.
An aurar da ita ga daya daga cikin yan ta'addan Boko Haram kuma har ta haifi...
Gwamnatin Tarayya ta Ceto ‘Yan Najeriya 101 Daga Libya
Gwamnatin Tarayya ta Ceto 'Yan Najeriya 101 Daga Libya
Gwamnati ta ceto yan Najeriya 101 daga rikicin Libya.
Daga cikinsu akwai iyalan tsofaffin 'yan ta'addan ISIS dake kasar Libya.
An tabbatar da dukkansu babu mai cutar corona kafin bari su shigo Najeriya.
Abuja...
Har Yanzu Muna Tattaunawa Kan Batun Karin Farashin Man Fetur – Gwamnatin Tarayya
Har Yanzu Muna Tattaunawa Kan Batun Karin Farashin Man Fetur - Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayya ta ce babu ranar kara farashin litan man fetur.
Mai magana da yawun karamin ministan mai ya jaddada hakan Gwamnoni a baya sun bukaci a kara...
Mutane 25 Sun Mutu a Harin da Matasan Irigwe Suka Kai wa Musulmai Matafiya...
Mutane 25 Sun Mutu a Harin da Matasan Irigwe Suka Kai wa Musulmai Matafiya 90 Hari a Jahar Plateau
Kakakin 'yan sanda Jos yace ana zargin matasan Irigwe (yawancinsu Kirista) suka kaiwa Musulmai 90 hari .
Jami'in dan sandan ya ce...
Shehun Borno ya Magantu Kan Lamarin Tubabbun ‘Yan Boko Haram
Shehun Borno ya Magantu Kan Lamarin Tubabbun 'Yan Boko Haram
Shehun Borno, Abubakar El-Kanemi ya magantu a kan lamarin tubabbun 'yan Boko Haram.
El-Kanemi ya ce zai yi wahala matuka su yarda da sake karbar 'yan ta'addan da suka tuba a...
Jami’an ‘Yan Sanda 2 Sun Rasa Rayukansu a Harin da ‘Yan Bindiga Suka Kai...
Jami'an 'Yan Sanda 2 Sun Rasa Rayukansu a Harin da 'Yan Bindiga Suka Kai Ofishin 'Yan Sanda a Jahar Imo
'Yan bindiga sun sake kai farmaki ofishin 'yan sanda na Izombe dake karamar hukumar Oguta a jahar Imo.
Harin wanda ya...
Marburg: Abubuwa 4 Game da Sabuwar Cutar da ta Shigo Afrika
Marburg: Abubuwa 4 Game da Sabuwar Cutar da ta Shigo Afrika
Cutar Marburg ta samo asali ne daga biranen Marburg da Frankfurt da kuma Belgrade a kasar Yugoslavia a shekarar 1987.
A cewar WHO, cutar ta samo asali ne daga jemagu.
An...
Lamari Mai Cike da Al’ajabi: Amaryar da Aka Binne a Kabari an Tono ta...
Lamari Mai Cike da Al'ajabi: Amaryar da Aka Binne a Kabari an Tono ta a Raye
Wata amarya da aka ambata da suna Sa'adatu Hassan ta farfado bayan an binne ta a kabari.
Lamarin mai cike da al'ajabi ya afku ne...
Hi-Impact: Gobara ta Kona Gidan Talabijin Din Watsa Labarai na HD a Jahar Ogun
Hi-Impact: Gobara ta Kona Gidan Talabijin Din Watsa Labarai na HD a Jahar Ogun
Wata kazamar gobara ta lashe gidan talabijin din Hi-Impact, gidan watsa labarai na HD na farko a Najeriya.
Gobarar ta fara cin ma’aikatar ne a ranar Alhamis...












