Wutar Kyandir Tayi Sanadiyyar Kona Gidaje 30 a Port Harcourt
Wutar Kyandir Tayi Sanadiyyar Kona Gidaje 30 a Port Harcourt
Wutar kyandir tayi sanadiyyar asarar gidaje akalla 30 da sauran dukiyoyi masu kimar miliyoyi a wuraren Okwelle na Mile 2 a Port Harcourt.
An tattara bayanai akan yadda wata mata ta...
Damfara ta Yanar Gizo: Hukumar EFCC ta Kama Yaro da Mahaifiyarsa
Damfara ta Yanar Gizo: Hukumar EFCC ta Kama Yaro da Mahaifiyarsa
Wasu 'yan damfara sun shiga hannun hukuma bayan da suka aikata munanan laifuka.
An gano yadda wani matashi ya shigar da mahaifiyarsa harkar damfara ta yanar gizo.
Hakazalika, an gano wata...
Lauyoyin Arewacin Najeriya 31 Sun Cin Alwashin Kare Abba Kyari a Gaban Kotu
Lauyoyin Arewacin Najeriya 31 Sun Cin Alwashin Kare Abba Kyari a Gaban Kotu
Akalla lauyoyi talata da daya daga Arewacin Najeriya sun yanke shawaran kare DCP.
Abba Kyari a kotu Lauyoyin sun yi hakan ne matsayin amsa kiran gamayyar kungiyoyin arewa...
ɓarkewar Cutar Kwalara: Mutane 146 Sun Rigamu Gidan Gaskiya
ɓarkewar Cutar Kwalara: Mutane 146 Sun Rigamu Gidan Gaskiya
Cutar kwalara ta ɓarke a jahar Kebbi, inda aka tabbatar da ta kashe aƙalla mutum 146 a faɗin jahar.
Shugaban asibitin Sir Yahaya, Aminu Bunza, ya tabbatar da adadin a wata fira...
Yadda Sojojin Najeriya Suka Baiwa Tubabbun Boko Haram Abinci ya Kawo Cece-kuce a Kafar...
Yadda Sojojin Najeriya Suka Baiwa Tubabbun Boko Haram Abinci ya Kawo Cece-kuce a Kafar Sada Zumunta
Kafar sada zumuntar zamani ta Twitter ta cika da cece-kuce bayan bayyanar wasu hotunan tubabbun.
Boko Haram A cikin hotuna an ga yadda sojojin Najeriya...
Twitter ta Amince da Dukkan Sharuddan da Aka Gindaya Mata a Najeriya – Lai...
Twitter ta Amince da Dukkan Sharuddan da Aka Gindaya Mata a Najeriya - Lai Mohammed
Lai Mohammed, ministan yada labarai da al'adu yace nan babu dadewa gwamnatin tarayya zata dage dokar haramta Twitter.
Mohammed ya sanar da cewa Twitter ta amince...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Matar Tsohon Kansilan Jahar Zamfara, Babangida Ibrahim da Jaririnta
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Matar Tsohon Kansilan Jahar Zamfara, Babangida Ibrahim da Jaririnta
Wasu yan bindiga sun kutsa gidan tsohon Kansila da tsakar dare sun sace matarsa da kuma jaririnta ɗan wata 7.
Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru...
Rundunar Sojojin Najeriya ta yi Martani Kan Batun Cewa Tana Shirin Sakin ‘Yan Boko...
Rundunar Sojojin Najeriya ta yi Martani Kan Batun Cewa Tana Shirin Sakin 'Yan Boko Haram
An yi watsi da rahotannin cewa rundunar sojojin Najeriya na niyan sakin akalla ‘yan ta’addan.
Boko Haram biyu da ke hannunta Mai magana da yawun NA,...
Maguzawa Sune Suka Kafa Kano: Aisha Yesufe ta yi Tsokaci Kan Maganar
Maguzawa Sune Suka Kafa Kano: Aisha Yesufe ta yi Tsokaci Kan Maganar
Aisha Yesufu ta yi tsokaci kan maganan da aka ce ta ce Maguzawa sune suka kafa jahar Kano.
A cewarta mutane basa karatu da fahimta, domin ita cewa tayi...
Mika Wuya: ‘Yan Najeriya Sun Maida Martani ga ‘Yan Boko Haram
Mika Wuya: 'Yan Najeriya Sun Maida Martani ga 'Yan Boko Haram
Wasu yan Najeriya sun maida martani ga yan Boko Haram da suka tuba suka nemi a yafe musu.
A makon da ya gabata ne rundunar soji ta sanar da sama...












