Home Taska Page 25

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Sojoji 4 a Jihar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Sojoji 4 a Jihar Katsina   Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da mutuwar dakarunta a harin da 'yanbindiga suka kai wa sansaninsu da ke ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Katsina. Tun da farko rahotonni sun ce maharan...

Gaza: Amurka ta Dakatar da Aika wa Isra’ila Makamai

0
Gaza: Amurka ta Dakatar da Aika wa Isra'ila Makamai   Amurka a makon da ya gabata ta dakatar da aika wa Isra'ila bama-bamai kan fargabar kai munanen hare-hare a birnin Rafah da ke kudancin Gaza...a cewar wani babban jami'in gwamnatin Amurka. Jami'in...

Kungiyar ECOWAS za ta Kafa Dakarun ko-ta-Kwana Don Yaƙi da ‘Yan Ta’adda

0
Kungiyar ECOWAS za ta Kafa Dakarun ko-ta-Kwana Don Yaƙi da 'Yan Ta'adda   Ƙungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka Ecowas ta ce za ta kafa dakarun ko-ta-kwana domin tunkarar matsalar 'yan ta'adda masu iƙirarin jihadi da ke tayar da zaune tsaye...

Soke Harajin Tsaron Intanet: TUC ta yi Barazanar Gudanar da Zanga-Zanga

0
Soke Harajin Tsaron Intanet: TUC ta yi Barazanar Gudanar da Zanga-Zanga Ƙungiyar ƙwadago ta TUC a Najeriya ta yi barazanar gudanar da gagarumar zanga-zanga tare da dakatar da al'umura a faɗin ƙasar matuƙar gwamnatin tarayya ba ta soke sabon harajin...

Kotu ta ɗaure Mutane 41 Kan Damfara ta Intanet

0
Kotu ta ɗaure Mutane 41 Kan Damfara ta Intanet   Wata babbar kotun tarayya da ke zama a garin Onitsha a jihar Anambra, karkashin jagorancin mai shari’a S. M Shuaibu da Hauwa Inuwa ta yankewa wasu ƴan damfara ta intanet 41...

Karkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar ‘Yan Kwadago na Jihar Yobe

0
Karkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar Yobe   Shugaban kungiyar 'yan kwadago na jihar Yobe ya sake shiga cikin wani sabon rikici bayan da aka zarge shi da karkatar da kayan tallafi. Kotu a Damaturu, babban...

Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan...

0
Kisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan Okuama   A yau Laraba 27 ga watan Maris aka binne sojojin da suka mutu yayin harin kwantan bauna a jihar Delta. Shugaba Bola Tinubu ya samu halartar...

Dakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin ‘Dan Ta’adda, Junaidu Fasagora da Mayakansa

0
Dakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da Mayakansa   Kasurgumin dan ta'adda a jihar Zamfara ya gamu da ajalinsa bayan dakarun sojoji sun hallaka shi da nayaƙansa. Rundunar sojojin ta bayyana nasarar da ta samu inda ta murjushe hatsabibin...

Dangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bn

Dangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bn   A wani mataki na rage radadin talauci a tsakanin al'umma, gidauniyyar Dangote ta kaddamar da tallafin rabon abinci na kasa a jihohin kasar nan inda mutane miliyan daya suka amfana. Alhaji Aliko...

Ƴan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma’aurata

0
Ƴan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurata   Rundunar ƴansandan jihar Katsina ta ce ta dakile wani yunkurin garkuwa da mutane, inda suka ceto mutane da lamarin ya so ya ritsa da su. Wata sanarwa da mai magana...
- Advertisement -
Latest News
Ba Zamu Halarci Tattaunawar Sulhu ba - Ƴan Tawayen M23MDD da Shugabannin ƙasashen Duniya Sun yi Allah Wadai da Hare-Haren Isra'ila a GazaAbinda ke Damun El-Rufa'i - APCMutane 50,000 Sun Rasa Mahallinsu a Sudan ta Kudu - MDDZargin N240m: Kotu ta Bayar da Umarnin Kama Kwamishinan GandujeƳan Majalisar Tarayya 2 sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APCAna Buƙatar Sama da Dala Biliyan 50 Domin Sake Gina GazaJerin Sabbin Jihohi 31 da Majalisar Wakilan Najeriya ta Bayar da shawarar ƙirƙiraJami'ar Abuja: Farfesa Manko ta Maye Gurbin Farfesa Aisha Maikudiƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Birgediya Janar Maharazu TsigaMajalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin JiharGwamnatin Ghana ta Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2025Newcastle ta Doke Arsenal a Gasar CaraboaTakar Dakon Man Fetur ta ƙone a AdamawaHukumar NAHCON ta ƙara Wa'adin Biyan Kuɗin Aikin Hajjin 2025