Ba za mu Bari a yi Katsalanda ba a Zabukan 2023 – Shugaba Buhari

0
Ba za mu Bari a yi Katsalanda ba a Zabukan 2023 - Shugaba Buhari   Shugaba Muhammadu Buhari ya yi alwashin cewa ba zai bari wani mahaluki ya kawo katsalanda ba a zabukan 2023 da ke tafe a Najeriya. Buhari ya ce...

Yadda Magidanci Ya yi wa Matar Abokinsa Fyade

0
Yadda Magidanci Ya yi wa Matar Abokinsa Fyade Rundunar ‘yan sanda ta kama wani mutum mai shekaru 39 a duniya bisa zarginsa da yi wa matar abokinsa fyade a kan gadon aurenta da ke unguwar Surulere a Legas. Lamarin ya faru...

Kotu ta yi Watsi da Umarnin da Aka Bawa DSS Kan Biyan Igboho N20bn

0
Kotu ta yi Watsi da Umarnin da Aka Bawa DSS Kan Biyan Igboho N20bn Ibadan - Kotun daukaka kara da ke zamanta a Ibadan, Jihar Oyo, ta soke hukuncin biyan diyya da aka ce hukumar DSS ta bawa mai rajin...

Shin da Gaske Obasanjo na Goyan Bayan Peter Obi a Zaben 2023 ?

0
Shin da Gaske Obasanjo na Goyan Bayan Peter Obi a Zaben 2023   Wata majiya da aka yi imanin tana da kusanci da tsohon shugaban kasa Obasanjo ta ce jagoran kasar na kokarin tabbatar da darajarsa ne a matsayin uban kasa...

Shugaba Buhari ya sa Labule da Gwamnonin APC

0
Shugaba Buhari ya sa Labule da Gwamnonin APC Abuja - Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ranar Talata, ya sa labule da gwamnonin jam'iyyar APC a fadarsa dake babban birnin tarayya Abuja. Gwamnonin sun shiga ganawar sirri da Buhari ne ƙarƙashin jagorancin shugabam...

Shugaba Buhari ya sa Hannu a Kudirori 8 da Yanzu Sun Zama Dokokin Kasa

0
Shugaba Buhari ya sa Hannu a Kudirori 8 da Yanzu Sun Zama Dokokin Kasa   A ranar Litinin, 29 ga watan Agusta 2022, muka ji Mai girma Muhammadu Buhari ya sa hannu a wasu kudirori takwas da yanzu sun zama dokokin...

Sunayen Jihohin Arewa 6 da za a yi wa Gagarumin Ruwan Sama na Tsawon...

0
Sunayen Jihohin Arewa 6 da za a yi wa Gagarumin Ruwan Sama na Tsawon Kwanaki Hudu - NIMET   Hukumar hasashen yanayi ta NiMet ta sanar da cewa za a yi gagarumin ruwan sama a jihohin arewa 6 a cikin kwanaki...

Rundunar Sojin Najeriya ta Fatattaki ‘Yan Bindiga a Jihar Kaduna

0
Rundunar Sojin Najeriya ta Fatattaki 'Yan Bindiga a Jihar Kaduna   Wata tawagar rundunar sojin Najeriya ƙarƙashin Manjo Janar Taoreed Lagbaja hadin gwiwa da wasu jami'an tsaro sun fatattaki ƴan bindiga a wasu yankunan jihar Kaduna, mai fama da ƙaruwar hare-haren...

Kotun Tarayya ta Sake Hana Bayar da Belin Abba Kyari

0
Kotun Tarayya ta Sake Hana Bayar da Belin Abba Kyari   FCT, Abuja - Babbar kotun tarayya dake zama a Abuja ta saka ranakun 19, 20 da 21 na watan Oktoban shekarar nan domin shari'ar dakataccen mataimakin kwamishinan 'yan sandan Najeriya,...

2023: Sam Ban Shirya Zuwa Villa Domin na Mike Kafa na Sharbi Jar Miya...

0
2023: Sam Ban Shirya Zuwa Villa Domin na Mike Kafa na Sharbi Jar Miya ba - Tinubu   Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana abin da ya shirya yiwa 'yan Najeriya, da kuma irin kiran da ya amsa. 'Yan takarar shugaban kasa...