Arsenal,Real Madrid da Atletico Madrid na Zawarcin Adrien Rabiot
Arsenal,Real Madrid da Atletico Madrid na Zawarcin Adrien Rabiot
West Ham na gab da sayan ‘yan wasa biyu wadanda suka hada da mai kai wa Borussia Dortmund hari da Jamus Nicolas Fullkrug, mai shekara 31, da dan wasan gaban Leeds...
Gwamnatin Najeriya ta yi Allah Wadai da Tashin Hankalin da Aka Samu Yayin Zanga-Zanga
Gwamnatin Najeriya ta yi Allah Wadai da Tashin Hankalin da Aka Samu Yayin Zanga-Zanga
Gwamnatin Najeriyar ta yi Allah wadai da tashin hankalin da ake samu yayin zanga-zangar ƙuncin rayuwa da aka fara a sassan kasar a jiya Alhamis.
Malam Abdul'aziz...
Gwamnatin Jigawa da Katsina Sun Saka Dokar Hana Fita
Gwamnatin Jigawa da Katsina Sun Saka Dokar Hana Fita
Jihar Jigawa - Gwamnatin jihar Jigawa ya sanya dokar zaman gida ta tsawon sa'o'i 24 yayin da zanga-zangar lumana ya riƙide ta zama tashin hankali ranar Alhamis.
Gwamnan Jigawa, Malam Umar Namadi...
Yayin Zanga-Zanga: An Wawashe Wurin Ajiyar Abinci na Gwamnatin Jigawa
Yayin Zanga-Zanga: An Wawashe Wurin Ajiyar Abinci na Gwamnatin Jigawa
Wasu mutane da ke iƙirarin zanga-zanga sun auka wa wuraren ajiyar abinci na gwamnatin jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya tare da wawashe kayan ciki.
Wani shaida ya faɗa wa BBC...
An Kama Masu Zanga-Zanga 24 a Kaduna
An Kama Masu Zanga-Zanga 24 a Kaduna
Rundunar ƴansanda a jihar Kaduna ta ce ta kama mutum 23 cikin masu zanga-zangar nuna fushi kan matsin rayuwa a jihar.
Mai magana da yawun rundunar, Mansur Hassan ya tabbatar wa BBC cewa wadanda...
Kwamishinan ‘Yan Sanda ya Raba wa Masu Zanga-Zanga Ruwa da Biskit a Jihar Edo
Kwamishinan 'Yan Sanda a Raba wa Masu Zanga-Zanga Ruwa da Biskit a Jihar Edo
Kwamishinan 'yansanda na Edo ya faɗa wa masu zanga-zanga a jihar cewa shi "abokinsu" ne kuma sun je inda suke ne domin su ba su kariya.
Da...
Kano: An Kashe Mutum ɗaya Yayin Wawaso a Rumbun Abinci na Hajiya Mariya
Kano: An Kashe Mutum ɗaya Yayin Wawaso a Rumbun Abinci na Hajiya Mariya
Rahotonni daga jihar Kano na cewa an kashe mutum ɗaya yayin da wasu ɓata-gari suka fasa wurin ajiyar kayan abinci mallakar Hajiya Mariya Sanusi mahaifiyar Aliko Dangote.
Wani...
Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita
Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita
Yayin da zanga-zangar tsadar rayuwa ke ƙara ƙamari a fadin Najeriya, wasu gwamnatoci na saka dokar hana fita.
An samu rahotonnin tashin hankali da ƙone-ƙone a mafi yawan wuraren da ake yin...
Zanga-Zanga: ‘Yan Daba Sun Raunata ‘Yan Jarida a Kano
Zanga-Zanga: 'Yan Daba Sun Raunata 'Yan Jarida a Kano
Jihar Kano - 'Yan jarida a Kano sun shiga barazana yayin da wasu 'yan daba da su ka shiga rigar zanga-zanga su ka fara tare mutane a Kano.
Ibrahim Ayuba Isa, wanda...
Yayin Zanga-Zanga: An Sanya Dokar Hana Fita a Borno
Yayin Zanga-Zanga: An Sanya Dokar Hana Fita a Borno
Gwamnatin jihar Borno da ke arewacin Najeriya ta ayyana dokar hana fita ra awa 24 a faɗin jihar.
A cikin wata sanarwa, wadda ta samu sa hannun mai magana da yawun rundunar...