Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?

0
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?   Bisa ga dukkan alamu a Najeriya an kama hanyar gina babbar hadaka ta siyasa gabanin babban zaben kasar na 2027, bayan shigar tsohon gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso jam'iyyar ADC. Ana...

Ban Taɓa Yarda da NATO ba – Trump

0
Ban Taɓa Yarda da NATO ba - Trump   Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce yana nazarin yiwuwar janye Amurka daga ƙungiyar tsaro ta NATO, kamar yadda ya bayyana a wata hira da ya yi da jaridar The Telegraph. Jaridar ta ruwaito...

An ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai

0
An ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Kaduna ba ta yanke hukunci kan buƙatar beli da tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, ya gabatar ba inda ta ce za ta sanar da matsayarta a ranar...

Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma’a da Litinin Ranakun Hutu

0
Gwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun Hutu   Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutun Easter. Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump – Birtaniya

0
Ba Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - Birtaniya   Firaministan Birtaniya, Keir Starmer ya ce ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da ƙasar Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka,...

China da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra’ila Domin Kawo ƙarshen...

0
China da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen Yaƙin   Ƙasashen China da Pakistan sun miƙa wani daftari mai ƙunshe da buƙatu biyar na ƙoƙarin ganin an kawo ƙarshen yaƙin da Amurka da Isra'ila ke...

Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na...

0
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na Najeriya   Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamnan Jihar na jam’iyyar APC a 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya ajiye muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar...

Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa ADC

0
Ashiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADC   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam'iyyar PDP, Isa Ashiru Kudan ya fice daga jam'iyyar. Cikin wata sanarwa da ya fitar, Ashiru ya ce ya auki matakin ne sakamakon rigingimun da...

Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC

0
Rabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADC   Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. An gudanar da bikin komawarsa ne a gidansa...

Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra’ila

0
Harin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ila   Wani sabon harin makami mai linzami da Iran ta kai ya haddasa gobara a wata matatar mai da ke Haifa a arewacin Isra’ila. Bidiyoyin da aka fitar sun nuna...