Ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Dagacin Sabon Birni na Jihar Sokoto
Ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Dagacin Sabon Birni na Jihar Sokoto
Wasu da ake zargin ƴan bindiga sun yi garkuwa da Sarkin Gobir na garin Gatawa, Isa Bawa tare da ɗansa a karamar hukumar Sabon Birni na jihar Sokoto.
Mai...
Wike ya yi Kira ga Matasa a Babban Birnin Tarayya da Kada su Shiga...
Wike ya yi Kira ga Matasa a Babban Birnin Tarayya da Kada su Shiga Zanga-Zanga
Ministan Babban Birnin Tarayya Nyesom Wike ya yi kira ga matasa a babban birnin ƙasar da kada su shiga zanga-zangar da ake shirin yi kan...
Fyaɗe: An Zargi ɓangarori da ke Yaƙi a Sudan da Cin Zarafin Mata
Fyaɗe: An Zargi ɓangarori da ke Yaƙi a Sudan da Cin Zarafin Mata
Wani sabon rahoto kan cin zarafi ta hanyar lalata a Sudan ya zargi ɓangarorin da ke rikici da juna da aikata fyaɗe a kan mata da ƴan...
IG Egbetokun ya Umarci Jami’an ƴan Sanda da su kare Masu Zanga-Zanga
IG Egbetokun ya Umarci Jami’an ƴan Sanda da su kare Masu Zanga-Zanga
Babban sufeton ƴan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya umarci manyan jami’an ƴan sanda da su kare waɗanda suka shirya zanga-zanga kan adawa da tsadar rayuwa daga ranar 1...
Gwamnatin Najeriya za ta Fara Sayarwa Matatar Dangote ɗanyen mai a Kan Naira
Gwamnatin Najeriya za ta Fara Sayarwa Matatar Dangote ɗanyen mai a Kan Naira
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa za ta fara sayarwa matatar Dangote ɗanyen mai a Naira, a wani yunkuri na tabbatar da daidaiton farashin man fetur da...
Ƴan Wasan Barca da za su Buga Wasan Sada Zumunta a Amurka
Ƴan Wasan Barca da za su Buga Wasan Sada Zumunta a Amurka
Hansi Flick ya sanar da ƴan wasa 31 da suka je Amurka, domin shirye-shiryen tunkarar kakar 2024/25.
Barcelona ta sauka a Amurka ranar Litinin tare da Raphinha da Gundo,...
Leƙen Asiri: Rasha ta Kama Mutune 25
Leƙen Asiri: Rasha ta Kama Mutune 25
Jami'an tsaron Rasha sun ce sun kama mutum 25 a yankunan kudancin Ukraine da Rasha ta mamaye.
Sun ce sun kama mutanen ne bisa zargin cewa suna taimakawa Ukraine ko kuma yi mata leƙen...
Sojojin Najeriya Sun Kashe ƴan Ta’addan Boko Haram a Borno
Sojojin Najeriya Sun Kashe ƴan Ta’addan Boko Haram a Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun yi abin a zo a gani bayan sun sheƙe ƴan ta'addan Boko Haram a wani samame a jihar Borno a Arewa maso Gabas.
Sojojin na bataliya ta...
Tinubu ya sa Hannu Kan Dokar Mafi ƙanƙantar Albashi ta N70,000
Tinubu ya sa Hannu Kan Dokar Mafi ƙanƙantar Albashi ta N70,000
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sa hannu kan dokar mafi ƙanƙantar albashi ta naira dubu 70,000.
Matakin ya kawo ƙarshen watannin da aka shafe ana tattaunawa tsakanin hukumomi da ƴan...
NCC ta Umarci Kamfanonin Sadarwa da su Buɗe Layukan Wayoyin da aka Rufe
NCC ta Umarci Kamfanonin Sadarwa da su Buɗe Layukan Wayoyin da aka Rufe
Hukumar kula da kamfanonin sadarwa ta Najeriya ta umarci kamfanonin sadarwa da su gaggauta buɗe layukan wayoyin da aka rufe saboda rashin haɗa layukan da lambar ɗan...





















