Majalisar Dokokin Najeriya za ta Katse Hutunta Don Tattauna Muhimman Batutuwan ƙasar
Majalisar Dokokin Najeriya za ta Katse Hutunta Don Tattauna Muhimman Batutuwan ƙasar
Majalisar wakilan Najeriya za ta katse hutunta na shekara domin yin wani zama a ranar Laraba da nufin tattauna muhimman batutuwan da suka buƙaci majalisar ta yi magana...
Shin Rufe Layukan Waya na da Alaƙa da Zanga-Zanga ?
Shin Rufe Layukan Waya na da Alaƙa da Zanga-Zanga ?
An wayi gari ranar Litinin mutane a Najeriya na tururuwa zuwa ofisoshin kamfanonin sadarwar wayar hannu domin isar da ƙorafi kan rufe masu layukan waya.
Hakan na zuwa ne bayan a...
Sojoji Sun Mamaye Titunan Abuja Gabanin Zanga-Zanga a Najeriya
Sojoji Sun Mamaye Titunan Abuja Gabanin Zanga-Zanga a Najeriya
Direbobi a kan babbar hanyar Keffi zuwa Abuja a ranar Litinin sun shiga tsaka mai wuya bayan da sojoji suka tare babbar hanyar domin gudanar da bincike kan motocin da suka...
Ofishina Bai Samu Wasikar Cewa Masu Zanga-Zanga za su yi Amfani da Eagle Square...
Ofishina Bai Samu Wasikar Cewa Masu Zanga-Zanga za su yi Amfani da Eagle Square ba - Wike
Ministan babban birnin tarayya Nyesom Wike ya ce har yanzu bai samu wasika kan buƙatar amfani da dandalin Eagle Square ba domin yin...
Mutane 30 Sun Mutu a Harin da Isra’ila ta Kai wa Gaza
Mutane 30 Sun Mutu a Harin da Isra'ila ta Kai wa Gaza
Ma'aikatar lafiya a Gaza karkashin ikon Hamas ta ce an kashe mutane aƙalla 30, an kuma jikkata sama da 100, a wani hari da Isra'ila ta kai wata...
Real Madrid ta gabatar da Endrick
Real Madrid ta gabatar da Endrick
Real Madrid ta gabatar da Endrick a gaban magoya baya ranar Asabar a Santiago Bernabeu, wanda ya ɓarke da kuka.
Ya ce dalilin kukan shi ne ''Tun ina ɗan yaro na ke mai goyon bayan...
Ruftawar Gini: Mutane 3 Sun Mutu a Jigawa
Ruftawar Gini: Mutane 3 Sun Mutu a Jigawa
Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutum uku, bayan da gini ya rufta kansu a karamar hukumar Taura da ke jihar.
Wata sanarwa da rundunar ta fitar, ta ce lamarin...
Gwamnatin Jigawa za ta Haɗa Hannu da Saudiyya Don Inganta Makarantun Tsangaya
Gwamnatin Jigawa za ta Haɗa Hannu da Saudiyya Don Inganta Makarantun Tsangaya
Gwamnatin jihar Jigawa za ta haɗa hannu da gidauniyar 'Alfurqan Qur'anic' ta ƙasar Saudiyya don inganta makarantun tsangaya da ke faɗin jihar.
Cikin wata sanarwa da sakataren yaɗa labaran...
Sanata Ifeanyi Ubah ya Rasu
Sanata Ifeanyi Ubah ya Rasu
Ɗan majalisar dattawan Najeriya mai wakilitar Anambra da Kudu Ifeanyi Uba ya rasu.
Cikin wata sanarwar da mataimakin kakakin majalisar wakilan ƙasar, Hon. Benjamin Kalu ya wallafa a shafinsa na Facebook, ya ce ya kaɗu da...
Isra’ila za ta Halarci Taron Tsagaita Wuta Kan Yaƙin Gaza
Isra'ila za ta Halarci Taron Tsagaita Wuta Kan Yaƙin Gaza
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya ce zai aika wakilai zuwa birnin Rum na Italiya, domin halartar taron tattauna batun tsagaita wuta a yaƙin Gaza.
Mista Netanyahu ya bayyana hakan ne a...





















