2023: Labarin Fastocin Kamfen Dina Ba Komai Bane Fa ce Kangon Kurege – Malami

0
2023: Labarin Fastocin Kamfen Dina Ba Komai Bane Fa ce Kangon Kurege - Malami Ministan shari’a, Malami, ya yi martani ga rahoton da ke ikirarin cewa fastocin kamfen dinsa na gwamna sun bayyana. Ministan wanda yayi magana ta hadimin labaransa ya...

An Hada Motar da Bata Amfani da Man Fetur a Najeriya

0
An Hada Motar da Bata Amfani da Man Fetur a Najeriya   Shugaban hukumar zanen motoci a Najeriya (NADDC), Jelani Aliyu, ya bayyana kerarriyar mota mai amfani da lantarki ta farko Najeriya. Bikin bayyana motar kirar 'Hyundai Kona' ya auku ne ranar...

Yadda Mutane Shida(6) Suka Rasa Rayukan su a Titin Birnin Gwari

0
Yadda Mutane Shida(6) Suka Rasa Rayukan su a Titin Birnin Gwari     Rayukan mutane 6 sun salwanta yayin da wasu 6 suka jigata sakamakon mummunan hatsarin da ya auku a titin Birnin Gwari. 'Yan bindigan da jami'an tsaro suka biyo ne suka...

Dalilin da Yasa Gwamnatin Jahar Kano ta Dakatar da ni – Abduljabbar Nasir Kabara

0
Dalilin da Yasa Gwamnatin Jahar Kano ta Dakatar da ni - Abduljabbar Nasir Kabara   An bayyana dalilin da yasa Gwamna Abdullahi Ganduje ya haramta wa Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara yin wa’azi a Kano. Kabara ya yi zargin cewa hakan ya kasance...

‘Yan Ta’addan Boko Haram Sun Kai Wa ‘Yan Sandan Najeriya Hari a Jahar Borno

0
'Yan Ta'addan Boko Haram Sun Kai Wa 'Yan Sandan Najeriya Hari a Jahar Borno Yan ta'addan Boko Haram sun kai wa yan sandan Nigeria hari a Borno. Sun kwace motoci biyu na yan sanda a yayin harin. Hakan ya faru ne yayinda...

Jami’an Tsaro Na Farin Kaya Sun Kama Shugabannin CNG a Jahar Kaduna

0
Jami'an Tsaro Na Farin Kaya Sun Kama Shugabannin CNG a Jahar Kaduna Wasu da ake zargin jami'an tsaro na farin kaya (DSS) sun kama wasu shugabannin CNG a Kaduna. Wadanda aka kama sune shugaban kungiyar, Ashir Shariff Nastura da kuma Balarabe...

Bayan Dakatar da Shi: Sheikh Abduljabbar Kabara ya Mayarwa da Gwamnatin Jahar Kano Martani

0
Bayan Dakatar da Shi: Sheikh Abduljabbar Kabara ya Mayarwa da Gwamnatin Jahar Kano Martani Shaikh Abdul Jabbar Kabara ya yi martani kan dakatarwa da gwamnatin Kano ta yi masa. Shaihin malamin cikin tattaunawar da aka yi da shi ya ce zaluntarsa...

Jakadun Najeriya a Kasashen Ketare: Shugaba Buhari ya Aikawa Majalisar Dattawa Sunayen Tsofaffin Hafsoshin...

0
Jakadun Najeriya a Kasashen Ketare: Shugaba Buhari ya Aikawa Majalisar Dattawa Sunayen Tsofaffin Hafsoshin Tsaro Muhammadu Buhari ya kara sunayen wadanda zai nada Jakadu a kasar waje. Shugaban kasar ya aikawa Majalisa sunan tsofaffin hafsun sojojin da ya cire. Hakan na zuwa...

Kai Shugaban Kasan Nigeria ne, ba Shugaban Fulani ba – Gwamnan Jahar Benue ga...

0
Kai Shugaban Kasan Nigeria ne, ba Shugaban Fulani ba - Gwamnan Jahar Benue ga Shugaba Buhari   Shugaban kasa yayi alkawarin cewa zai kasance na kowanni dan Nigeria, cewar Ortom. Gwamnan ya bayyana haka a wani taron manema labarai. Yace amma shugaban ya...

Abuja: Mutane Shida Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Gobara

0
Abuja: Mutane Shida Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Gobara Gagarumar gobara ta tashi a kasuwar tippe da ke Gwarimpa a garin Abuja. Gobarar ta yi sanadin rasa rayuka shida yayin da wasu suka samu miyagun raunika. An gano cewa wasu daga cikin 'yan...