Muna Magana ne Akan Darajar Mutum a Idon Jama’a, da Irin Bata Masa Suna...
Muna Magana ne Akan Darajar Mutum a Idon Jama'a, da Irin Bata Masa Suna da AKai - Lauyan Tsohon Shugaban EFCC
Ibrahim Magu ya na kukan ba ayi masa adalci a binciken da aka yi a EFCC ba.
Wani Lauyan tsohon...
Muhammadu Sanusi II ya Bukaci Gwamnatin Najeriya da ta Saka Dokar Kayyade Yawan Iyali
Muhammadu Sanusi II ya Bukaci Gwamnatin Najeriya da ta Saka Dokar Kayyade Yawan Iyali
Tubabben sarkin Kano, Sanusi II ya bukaci gwamnati da ta saka dokar kayyade yawan iyali.
Tsohon shugaban babban bankin ya ce hakan ne kawai zai kawo daidaituwar...
Gudumuwar da Aliko Dangote ya Bawa Makarantun Najeriya
Gudumuwar da Aliko Dangote ya Bawa Makarantun Najeriya
Gudumuwar da Aliko Dangote ya ba Makarantu ya kai Naira Biliyan 10.
Attajirin ya kashewa irinsu ABU, BUK, da sauran Jami’o’i makudan kudi.
Duk Najeriya babu mai batar da kudi domin a habaka boko...
Jaruma Rahama Sadau Zata Fito A Fim Din Indiya
Jaruma Rahama Sadau Zata Fito A Fim Din Indiya
Daga Musa Sani Aliyu
Fitacciyar jarumar nan wato Rahama Sadau, wadda sunanta ya zagaya kowane lungu da sako na masana'antar shirya fina finai ta Kannywood har ma da Nollywood.
ba shakka labarin da...
Shugaban Kwamitin Rikon Kwarya na APC a Jahar Kano, Abdullahi Abbas ya ja Kunnen...
Shugaban Kwamitin Rikon Kwarya na APC a Jahar Kano, Abdullahi Abbas ya ja Kunnen 'Yan Jam'iyyar Kan Zaben 2023
Abdullahi Abbas, shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar APC na jahar Kano, ya bai wa 'yan jam'iyyarsa shawara.
Ya shawarci 'yan ga...
Musayar Kalamai Tsakanin Gwamnan Jahar Benue da Gwamnan Jahar Bauchi
Musayar Kalamai Tsakanin Gwamnan Jahar Benue da Gwamnan Jahar Bauchi
Anan musayar kalamai tsakanin gwamnan jahar Benue da na jahar Bauchi.
Gwamnan Bauchi ya ce dole ne yake sa makiyaya yawo da bindiga don kare kansu.
Gwamnan Ortom ya ce wani doka...
ENDSARS: ‘Yan Sanda Jahar Legas Sun Mamaye Lekki Toll Gate Don Dakatar da Zanga-Zangar
ENDSARS: 'Yan Sanda Jahar Legas Sun Mamaye Lekki Toll Gate Don Dakatar da Zanga-Zangar
'Yan sanda sun mamaye Lekki toll gate da ke Legas ana jajiberin ranar da masu zanga-zanga za su fito.
Runduna ta musamman ta hukumar 'yan sandan jahar...
Gwamnatin Jahar Kano ta Fadi Yankin da ya Dace a Fitar da Shugaban Kasa...
Gwamnatin Jahar Kano ta Fadi Yankin da ya Dace a Fitar da Shugaban Kasa a 2023
Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan Kano ya ce yana goyon bayan a mika mulki ga kudancin Nigeria a 2023.
Gwamnan ya ce duk da cewa tsarin...
Sarkin Musulmai ya Umarci Al’umma da Su Fara Duba Sabon Watan Rajab Daga Daren...
Sarkin Musulmai ya Umarci Al'umma da Su Fara Duba Sabon Watan Rajab Daga Daren Gobe
Mai Alfarma Sarkin Musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar ya umurci mutane su fara neman jinjirin watan Rajab.
Sarkin Musulmin ya bada sanawar ne cikin wata sanarwa mai...
Ban Taɓa Addu’a Kan ALLAH Yasa na Zama Gwamna ba – Gwamnan Jahar Oyo
Ban Taɓa Addu'a Kan ALLAH Yasa na Zama Gwamna ba - Gwamnan Jahar Oyo
Seyi Makinde, gwamnan jahar Oyo ya ce bai taba yin addu'ar Allah yasa ya zama gwamna ba.
Makinde ya bayyana hakan ne yayin jawabin da ya yi...






















