ALLAH ya yi wa Tsohon Dan Majalisar Wakilai, Abdullahi Maikano Rabiu Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Tsohon Dan Majalisar Wakilai, Abdullahi Maikano Rabiu Rasuwa   Allah ya yi wa Alhaji Abdullahi Maikano Rabiu rasuwa. Tsohon dan majalisar ya rasu a ranar Alhamis yana da shekaru 72 a jahar Kano. Rabiu, wanda za a binne daidai...

Tsohon Gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari ya Amsa Gayyatar EFCC

0
Tsohon Gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari ya Amsa Gayyatar EFCC   Hukumar EFCC ta gayyaci tsohon gwamnan jahar Zamfara, Abdulaziz Yari. Abdulaziz Yari ya shafe sa’o’i a babban ofishin EFCC a Garin Legas a jiya. Ana zargin yunkurin fitar da kudi ya sa EFCC...

Jam’iyyar PDP ta Jahar Zamfara ta ci Alwashin Zarcewa a 2023

0
Jam'iyyar PDP ta Jahar Zamfara ta ci Alwashin Zarcewa a 2023   Jam’iyyar PDP ta bayyana cewa ita za ta ci gaba da rike jahar Zamfara a 2023. A ranar Litinin, 1 ga watan Fabrairu ne aka shirya kungiyoyin adawa da ke...

 ALLAH ya yi wa Farfesa Ɗahiru Yahaya Rasuwa

0
 ALLAH ya yi wa Farfesa Ɗahiru Yahaya Rasuwa   Allah ya yi wa fitaccen masanin tarihi, Farfesa Ɗahiru Yahaya rasuwa a jahar Kano. Marigayin ya rasu ne a a yau Laraba a asibiti bayan fama da gajeruwar rashin lafiya. Ɗan uwan marigayin ya...

Binta Nyako ta Kamu da Cutar Corona

0
Binta Nyako ta Kamu da Cutar Corona Alkali Binta Nyako na babban kotun tarayya, Abuja, ta kamu da cutar COVID-19. Kamfanin dillancin labarai, NAN, ta bayyana cewa za'a killaceta. A ranar 28 ga Junairu, Alkalin ta halarci taron karrama marigayi Alkali Ibrahim...

Ba Za’a Samu Cigaba a Kasar Nan ba Sai an Hada Kai da Juna...

0
Ba Za'a Samu Cigaba a Kasar Nan ba Sai an Hada Kai da Juna - Sanata Ahmad Lawan   Sanata Ahmad Lawan ya ce akwai wasu dabi'un da ya kamata masu rike da mukaman shugabanci a Najeriya su mallaka. Shugaban majalisan dattawan...

2023: Shugaban Kungiyar Masana Kimiyyar Magunguna ta Najeriya, Mista Sam Ohuabunwa ya Bayyana Ra’ayin...

0
2023: Shugaban Kungiyar Masana Kimiyyar Magunguna ta Najeriya, Mista Sam Ohuabunwa ya Bayyana Ra'ayin Fitowa Takarar Shugaban Kasa Fitaccen masanin kimiyyar magunguna, Mista Sam Ohuabunwa, ya ce zai fito takarar shugaban kasa a 2023. Ohuabunwa, wanda shine shugaban kungiyar masana kimiyyar...

‘Yan Bindiga Sun Harbi Tsohon Dan Majalisar Dokokin Jahar Sokoto

0
'Yan Bindiga Sun Harbi Tsohon Dan Majalisar Dokokin Jahar Sokoto   'Yan bindiga sun kai wa tsohon dan majalisar dokokin jahar Sokoto, Abdulwahab Goronyo hari a gidansa. Yayin harin, sun harbi tsohon dan majalisar a kafarsa sannan sun kuma awon gaba da...

2023: Ya Kamata Ayi Adalci Wajen Juya Shugabanci ta Yadda Mutane Za su yi...

0
2023: Ya Kamata Ayi Adalci Wajen Juya Shugabanci ta Yadda Mutane Za su yi Amanna da Tsarin - Sanata Kabiru Gaya Sanata Kabiru Gaya ya nuna muradinsa na son ganin yankin kudu ya samar da shugaban kasa na gaba. Tsohon gwamnan...

Olusegun Obansanjo ya Kalubalanci Matasan Najeriya da Su Kawo Canji a Najeriya

0
Olusegun Obansanjo ya Kalubalanci Matasan Najeriya da Su Kawo Canji a Najeriya   Olusegun Obasanjo ya yi magana a kan matasa da harkar shugabancin Najeriya. Tsohon shugaban ya ce matasan da ke tasowa ba za su tsinci mulki da araha ba. Obasanjo ya...